Wani Lauya mai zaman kansa anan Kano Barista Yakubu Abdullahi Dodo, yayi kira ga gwamnati da tayi anfani da doka wajen aiwatarwa da al’umma ayyukan raya...
Kungiyar ‘yan Najeriya mazauna kasar Afrika ta kudu ta nuna damuwa, game da kisan da ‘yan bindiga suka yi wa wani dan kasar nan da ke...
Gwamnan jihar Benue Samuel Ortom ya sanar da fitar sa daga jam’iyar APC. A yayin bikin rantsar da sabon mashawarcin sa na musamman a kan harkokin...
Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa a majalisar dattawa ya bada gudunmawar naira miliyan biyu da kayayyakin masarufi ga wadanda ibtila’in harin da ya rutsa da...
Hukumar kwastam ta yi kira da al’umma su guji sayan motoci marasa cikakkun takardu. Jami’in hulda da jama’a na hukumar mai kula da shiyar Kano da...
Mataimakin shugaban kasa farfesa Yemi osinbajo ya kammala ziyarar kwadaitawa ‘yan kasuwar Amurka musamman masu masana’antun fasaha kan zuba jari a kasar nan. Shugabn hukumar bunkasa...
Majalisar Dattawa sun nuna adawa kan dokar da za ta baiwa Jihohi izinin kafa rundunar ‘yansanda karkashin ikon gwamnatin jiha. Dokar da take neman akafa rundunar...
Majalisar zartarwa ta Jihar Kano ta amince a fitar da fiye da naira miliyan 27 domin sayen sababbin kwanukan awon da za’a rarraba a kasuwannin daban...
Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kano, ta ce daukan bayanan kwakkwafin kowane maniyacci a na’ura mai kwakwalwa da aka fara da maniyatan shiyar karamar hukumar...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta ce ta shirya tsaf don gudanar da zaben gwamnan jihar Ekiti da za’a gudanar ranar Asabar mai...
Al’ummar garin ‘Yan Kusa dake karamar hukumar Kumbotso dake nan Kano, sun yi kira ga gwamnati da ta samar masu da randar wuta wato Transformer don...
Wani matashi shugaban wata cibiya dake horar da yan kasuwa yadda za su yi kasuwanci a zamanance, Yusuf Muhammad Awodi, ya yi kira da matasa su...
Gwamnatin jihar Kano ta yi kira ga yan kasuwa da al’umma dasu rinka alkin ta takardun kudi yayin ajiye su maimaikon dukun kuna su, ko kuma...
Sarakunan gargajiya a jihar Ekiti, sunyi kira ga al’ummar jihar da su gudanar da zaben gwamnan jihar da za’a yi a gobe Asabar cikin lumana, tare...
Ofishin jakadancin Amurka a Najeriya, ya bukaci gwamnonin jihohin kasar nan da su karfafa matakan tsaro musamman jami’an ‘yan sanda wajen basu horo da kayan aiki...