Kungiyoyin kare hakkin bil’ada sun yi jan hankali ga ‘yan siyasar kasar Nijar da su sasanta da juna domin kaucewa jefa kasar cikin rudanin siyasa ...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC tasha alwashin tabbatar da zabe mai inganci a zaben badi. Mai magana da yawun hukumar, Malam Aliyu Bello,...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi Allah wadai da hallaka rayukan ‘yan kasa da ake samu da sunan fada tsakanin manoma da makiyaya a wasu sassan...
Yau ranar demokaradiyya a najeriya kuma tuni gwamnatin tarayya ta kebe wannan rana a matsayin hutu ga ma’aikatan gwamnati dana cibiyoyi masu zaman kansu. A...
Babbar kotun tarayya mai zaman ta a kano karkashin justice zainab abubakar ta fara saurar karar da hukumar yaki da cin hanci da rashawa EFCC ta...
Kungiyar kare hakkin dan adam ta Amnesty International ta zargi sojojin kasar nan da fararen hula ‘yan bindiga masu taimaka musu a yaki da kungiyar ‘yan...
Kwamishiniyar ma’aikatar albarkatun kasa ta jihar Adamawa Misis Shanti Sashi, ta maka shugaban karamar hukumar Lamurde Mista Barati Nzonzo a kotu, biyo bayan marin da ya...
Mataimakin gwamnan jihar Bauchi Injiniya Nuhu Gidado,ya mikawa gwamnan jihar bauchi Muhammad abubakar takardar ajiye aiki. A cikin wasikar da ya mika ya bayyana dalilansa, inda...
Babbar kotun jiha mai lamba 9 karkashin mai shari’a Usman Na’Abba taci gaba da saurarar karar da kungiyar ma’aikatan shari’a “JUSUN” suka shigar suna karar gwamnatin...
Rundunar Yansandan Jihar Kano ta gargadi Iyaye su ja kunnen Yayansu Kan amfani da abun fashewa mai kara wato Nockout Musamman lokacin watan Azumin Ramadan. Kakakin...
Jami’an lafiya a jamhuriyyar dimokaradiyyar congo sun fara gudanar da aikin baiwa jama’a rigakafin cutar ebola, a wani yunkurin da ake na dakile yaduwar cutar zuwa...
Kasar amurka ta gabatar da sababbin sharadai 12 masu tsauri domin kulla yarjejeniyar nukiliyar iran, lokacin da kasar ta yi barazanar daukar matakai masu tsauri kan...
Jam’iyyar PDP ta zargi shugaba Muhammadu da hannu dumu-dumu wajen tafiyar da harkokin tallafin albarkatun mai da gwamnatin tarayya tace ta biya a kwanakin baya da...
Uku daga cikin masu neman Jam’iyyar APC ta basu takarar gwamna a jihar Katsina sunyi barazanar fita daga Jam’iyyar saboda abinda suka kira rashin adalci a...
Guda cikin shugabannin kungiyar cigaban al’umma ta unguwar Hausawa zoo road wato zuda , Hassan Malam yayi kira ga kungiyoyi da mawadata da su rinka ciyar...