Hukumar hana fasa kauri ta kasa mai kula da jihohin Oyo da Osun ta kama buhunhunan shinkafa da tsofaffin tayoyi da dilolin gwanjo da man girki...
Dan majalisar dattawan kasar nan wanda ya fallasa yawan kudin da yan majalisu ke dauka a duk wata, Sanata Shehu Sani , ya bayyana dalilan da...
A karon farko gidan Rediyon Dala FM ya shirya kasaitaccen taron murnar cika shekara daya da fara gabatar da wannan kayataccen wasan kwaikwayo mai farin jini...
Kamfanin mai na kasa NNPC ya ce kasar nan na asarar naira miliyan dari takwas da sittin da takwas a duk rana sakamakon zurarewar iskar gas....
Gwamnatin tarayya ta amince da kashe biliyoyin nairori domin kammala wasu ayyukan raya kasa a jihar Kano. Ministan Samar da wutar lantarki ayyuka da gidaje Babatunde...
Akalla mutune 65 gwamnatin Jihar Kaduna ta gurfanar a gaban kotu bisa zarginsu da hannu wajen haddasa rikici a Kasuwar Magani da ke karamar hukumar Kajuru...