Kwamitin dake kula da cinkoso a gidan yari ya salami daurarru 165 dake babban gidan yari na jihar Katsina. Sakatariyar kwamitin, Leticia Ayoola Daniel ceta bayyana...
‘Yansanda sun kama tsohon Shugaban kasar Faransa Nicolas Sarkozy, don yi masa tambayoyi kan zargin da ake masa na karbar makudan kudi don yakin neman zabensa,...
A jiya ne rundunar ‘yansandan jihar Kano ta yi holin wasu ‘yan fashi da makami da su ka shiga cikin gidan tsohon gwamnan jihar Jigawa a...
A sanyin safiyar yau Laraba ne ‘yan kungiyar Boko Haram suka saki ‘yammatan makarantar sakandiren dake garin Dapchi a jihar Yobe. Daya daga cikin iyayen ‘yan...
Shugaban alkalan kasar nan, Wilson Onnoghen, ya nuna damuwarsa kan gibin dake akwai tsakanin manya da kananan kotuna, musamman a matakan jihohi. Onnoghen ya bayyana hakan...
Dan sama jannatin nan da ya hau kololuwar saman karfen gidan Rediyon Kano dake unguwar Tukuntawa mai tsawon mita sama da dari hudu,Isma’Ila Abdullahi Shabege, ya...
Hukumar ma’aikatar kasa da safiyo ta jihar Kano ta fara aiwatar da rijistar gidaje da filaye da kuma gonaki dake fadin kananan hukumomi 44 na jihar...
Hukumar shirya jarabawar shiga jami’o’i ta JAMB, Ta ce” yau ne dalibai masu bukata ta musamman za su zana jarabawarsu ta JAMB a wasu cibiyoyi biyar...
Gwamnatin jihar Kano ta amince da Naira biliyan 4 a matsayin kudin da za ta gina titin karkashin kasa da kuma gadar sama titin zuwa Zaria...
Al’ummomin yankunan Madagali, Michika da kuma Gwoza sun bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya kai irin wannan ziyarar yankunan su. Al’umomin yankin Suna ganin ziyarar...
Wani matashi mai suna isma’ila bege mazaunin unguwar shagari Quaters layi na 7, ya hau kololuwar saman karfen eriyar tashar gidan Rediyon kano dake unguwar Tukuntawa,...
Wani malami anan kano Dakta Naziru Datti yasayyadi Gwale, yayi kira ga al’ummar musulmi akan idan za su bada bashi da subi dokokin A….. S.W.T Dakta...
Kungiyar kanikawa ta kasa NATA reshen jihar Kano ta yi kira ga matasa da kananan yara das u rungumi sana’ar kanikanci don gujewa zaman kashe wando ...
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce, “Ta shirye tsaf domin fara safarar zoborodon da al’ummar jihar suke nomawa zuwa kasar Mexico”. Gwamnan jihar ta Jigawa wanda ya...
Sarkin Samarin Hausawan Jihar Oyo Alhaji Muhammadu Nasiru Yaro, ya bayyana auren diyar gwamnan Kano da na gwamnan jihar Oyo wanda ya gudana, cewa abin farin...