I’m An baza jami’an ƴan sanda a sassan birnin Jihar Lagos domin dakile tarzomar da ta ɓarke wadda ake kyautata zaton tana da nasaba da matsalar...
Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai ya umarci al’ummar jihar da su cigaba da amfani da tsofaffin takardun kuɗi na naira 500 da 1000 bayan da...
Hukumar shirya jarrabawar kasa, NECO, ta fitar da sakamakon jarrabawar da aka yi ta watan Nuwamba da Disamba na 2022 ta daliban manyan makarantun sakandire. Shugaban...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da cigaba da amfani da tsohuwar naira 200 har zuwa ranar 10 ga watan Afrilu. Cikin wata ganawa da shugaban...
Shugaba Muhammadu Buhari yayi wata ganawar sirri da Gwamnan Babban Bankin (CBN) Godwin Emefiele a fadarsa da ke Abuja. Wannan shi ne karo na uku...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar ya soke ziyarar neman kuri’a da zai Kai Jihar Rivers. Cikin wata sanarwa da Atikun ya...
Guda daga cikin marubuta littattafai dake jihar Kano, Kwamared Mustapha Kabir Soron Ɗinki, ya ce karatun litattafai ya kan taimaka wa mutane, wajen sanin yadda ake...
Kasar Saudiyya tayi wa fiye da mahadattan Alƙur’ani 50,000 daga kasashe 165 rajistar halartar gasar karatun Alƙur’ani da kuma na kiran sallah wadda aka bude ranar...
Thiago Silva wanda ke buga wasa a baya, ya sake tsawaita kwantaraginsa da kungiyar kwallon kafa ta Chelsea na tsawon shekara daya, inda kwantaragin zai kare...
Guda cikin manyan limaman masallaci Mai alfarma na Makkah Shek Shuraim ya rubuta takardar ajiye limancin masallacin. Shafin Haramain Sharifain ya ruwaito cewa, cikin takarar ajiye...
Shugaban Kwalejin Sa’adatu Rimi da ke jihar Kano, Farfesa Yahaya Isah Bunkure, ya ce, sun yi taron sanar da sabbin ɗaliban digiri, dokoki da ka’idojin makarantar,...
Kotun daukaka kara da ke zama a Kano ta soke hukuncin da babban kotu tayi wanda ta bayyana Muhammad Abacha a matsayin ‘dan takarar gwamnan jihar...
Zauren hadin kan jam’iyyun kasar nan, reshen jihar Kano IPAC sun ce, akwai yiwuwar su kaurace wa zaben bana, na wannnan shekara ta 2023, idan jami’an...
Gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci wata tataunawa tsakanin Jami’an tsaro, bankuna da Yan kasuwa da Kuma sarakuna da shugabannin Adinai domin jin...
Ministan kwadago da Ayyuka Chris Ngige, ya ce an kammala komai domin samar da sabon tsarin mafi kankantar albshi a kasar nan daga watan Mayu na...