El-Rura'i ya isa kotu domin ci gaba da sauraren shari’ar da ake yi masa.
Hassan Mamuda Ya'u 0 views

Tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufa'i, ya isa kotu a safiyar yau domin ci gaba da sauraren shari’ar da ake yi masa.
A yau ne ake sa ran kotu za ta bayyana matsayarta kan ko za a ba shi beli ko kuma akasin hakan.
Hukumar ICPC, ce dai ta gurfanar da El-rufa'i, a gaban kotun bisa zarginsa da datsar bayanan mai baiwa shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro Mallam Nuhu Ribaɗu, lokacin da yake waya.
Ƙarin bayani na nan tafe...



