Labarai
Sabbin labarai daga Dala FM

Kotu ta yi watsi da buƙatar cire rubutun Arabic a jikin kakin sojin Najeriya
Kotu ta yi watsi da buƙatar cire rubutun Arabic a jikin kakin sojin Najeriya

Matashi Umar Auwalu ya ce shi kaɗai ya kashe ƙanwar mahaifinsa da ƴaƴan ta 6 a Ɗorayi Chiranchi da ke Kano
Matashi Umar Auwalu ya ce shi kaɗai ya kashe ƙanwar mahaifinsa da ƴaƴan ta 6 a Ɗorayi Chiranchi da ke Kano

Kotu ta tsare matasa biyu bisa zargin su da laifin kashe wata dattijuwa kan zargin ta da Maita a Kano
Kotu ta tsare matasa biyu bisa zargin su da laifin kashe wata dattijuwa kan zargin ta da Maita a Kano

Majalisar dokokin Kano ta rushe dokar da ta kafa Hukumar KNUPDA, ta jihar.
Majalisar dokokin Kano ta rushe dokar da ta kafa Hukumar KNUPDA, ta jihar.

Rundunar ƴan sandan Kano ta cafke Muhammed Isah kan zargin safarar makamai da kayan soji zuwa ga ƴan bindiga a jihar
Rundunar ƴan sandan Kano ta cafke Muhammed Isah kan zargin safarar makamai da kayan soji zuwa ga ƴan bindiga a jihar

Ku bai wa hukumomin tsaro haɗin kai don daƙile matsalolin tsaro a Kano - Ƴan Sanda
Ku bai wa hukumomin tsaro haɗin kai don daƙile matsalolin tsaro a Kano - Ƴan Sanda

Majalisa ta buƙaci gwamnatin Kano ta ƙara samar da kuɗaɗe ga manyan makarantu a jihar don bunƙasa ilimin ɗalibai
Majalisa ta buƙaci gwamnatin Kano ta ƙara samar da kuɗaɗe ga manyan makarantu a jihar don bunƙasa ilimin ɗalibai

Kotu ta aike da Amarya gidan gyaran hali bisa zargin ta da kashe uwar gida ta hanyar daddatsa ta da Adda a Kano
Kotu ta aike da Amarya gidan gyaran hali bisa zargin ta da kashe uwar gida ta hanyar daddatsa ta da Adda a Kano

Rushewar Gidaje 124: Gwamnatin Kano a tallafawa mutanen da Iftila'in ya shafa a Magami - Sarkin Kano
Rushewar Gidaje 124: Gwamnatin Kano a tallafawa mutanen da Iftila'in ya shafa a Magami - Sarkin Kano

Fursunoni 61 sun sauke Al-kur'ani mai girma a gidan gyaran hali na Kurmawa a Kano
Fursunoni 61 sun sauke Al-kur'ani mai girma a gidan gyaran hali na Kurmawa a Kano

Ɓata gari sun kashe Yahaya mai shayi a Ƙofar Nasarawa, Kano, bayan caka masa Ɗanbida
Ɓata gari sun kashe Yahaya mai shayi a Ƙofar Nasarawa, Kano, bayan caka masa Ɗanbida

Kafa ‘Yan Sandan Jihohi muhimmin mataki ne na Shugaba Tinubu wajen magance matsalar tsaro a Najeriya – Sanata Barau
Kafa ‘Yan Sandan Jihohi muhimmin mataki ne na Shugaba Tinubu wajen magance matsalar tsaro a Najeriya – Sanata Barau

Rundunar Kossap ta kama matashi Usman ɗan rawar solo kan yi wa ɗan sahu ƙwacen kuɗaɗe a Kano.
Rundunar Kossap ta kama matashi Usman ɗan rawar solo kan yi wa ɗan sahu ƙwacen kuɗaɗe a Kano.

Rashin wadatacciyar magudanar ruwa na kawo ambaliyar ruwa a yankin mu - Mazauna Ɗorayi a Kano
Rashin wadatacciyar magudanar ruwa na kawo ambaliyar ruwa a yankin mu - Mazauna Ɗorayi a Kano

Ƴan Sanda sun sake kama Auwalu Ɗan daba, ɗauke da Makami da tabar wiwi bayan fitowar sa daga gidan yari a Kano
Ƴan Sanda sun sake kama Auwalu Ɗan daba, ɗauke da Makami da tabar wiwi bayan fitowar sa daga gidan yari a Kano

Gwamnatin Kano ta musanta janye motocin ɗaukar ɗaliban makarantun Sakandire mata daga aiki a jihar
Gwamnatin Kano ta musanta janye motocin ɗaukar ɗaliban makarantun Sakandire mata daga aiki a jihar

Doka za ta yi aiki a kan duk wanda ya buɗe masallacin juma'a a Kano ba da neman izini ba - Hukumar Shari'a
Doka za ta yi aiki a kan duk wanda ya buɗe masallacin juma'a a Kano ba da neman izini ba - Hukumar Shari'a

Kano ta zama kan gaba wajan yaƙi da sauyin yanayi - Ministan Muhalli
Kano ta zama kan gaba wajan yaƙi da sauyin yanayi - Ministan Muhalli

Zargin kashe Buzu: Kotu ta yi umarnin a tsare Fatima yar TikTok (Sele) tare da kulawar likitoci a Kano
Zargin kashe Buzu: Kotu ta yi umarnin a tsare Fatima yar TikTok (Sele) tare da kulawar likitoci a Kano

Kotu ta tsare matar da ake zargi da safarar makamai zuwa ga ƴan bindiga a Kaduna
Kotu ta tsare matar da ake zargi da safarar makamai zuwa ga ƴan bindiga a Kaduna

Sarkin Kano ya amince da murabus ɗin dagacin garin Rugu-rugu Mallam Bello Muhammad
Sarkin Kano ya amince da murabus ɗin dagacin garin Rugu-rugu Mallam Bello Muhammad

An sake gurfanar da mutanen da ake zargi da kashe ɗan Bijilante, da harbin mata biyu, da kuma garkuwa da Alhaji Kabiru a Kano
An sake gurfanar da mutanen da ake zargi da kashe ɗan Bijilante, da harbin mata biyu, da kuma garkuwa da Alhaji Kabiru a Kano

Rundunar Anti-Phone Snatching Force, ta cafke matashi da wuƙa bayan tarwatsa dilolin ƙwaya da masu faɗan daba a Kano
Rundunar Anti-Phone Snatching Force, ta cafke matashi da wuƙa bayan tarwatsa dilolin ƙwaya da masu faɗan daba a Kano

Hukumar jin daɗin Alhazan Kano ta dawo da sama da Kaya 130 da Alhazai suka bari a Saudiyya
Hukumar jin daɗin Alhazan Kano ta dawo da sama da Kaya 130 da Alhazai suka bari a Saudiyya

Mu na yabawa da matakan da aka ɗauka a kan wasu Alƙalai da ma'aikatan Shari'a a Kano - Human Rights
Mu na yabawa da matakan da aka ɗauka a kan wasu Alƙalai da ma'aikatan Shari'a a Kano - Human Rights

Majalisa ta buƙataci gwamnatin Kano ta kai ɗauki a garuruwan Sumaila da Magami bisa faruwar iftala'in ambaliyar ruwa da rusau
Majalisa ta buƙataci gwamnatin Kano ta kai ɗauki a garuruwan Sumaila da Magami bisa faruwar iftala'in ambaliyar ruwa da rusau

Shari'ar garkuwa da mutane: kotu ta fara sauraren shaidu a Kano
Shari'ar garkuwa da mutane: kotu ta fara sauraren shaidu a Kano

Hukumar kula da Shari'a ta dawo da Alƙali Umar Sunusi Ɗanbaba Dukurawa daga gudanar da aikin shari'a a Kano
Hukumar kula da Shari'a ta dawo da Alƙali Umar Sunusi Ɗanbaba Dukurawa daga gudanar da aikin shari'a a Kano

Hukumar kula da Shari'a ta buƙaci Alƙalin kotun Bebeji da ya yi ritayar dole bayan cin kuɗin ƴan Sha'ri'a a Kano.
Hukumar kula da Shari'a ta buƙaci Alƙalin kotun Bebeji da ya yi ritayar dole bayan cin kuɗin ƴan Sha'ri'a a Kano.

Majalisa ta buƙaci gwamnatin Kano ta ƙara asibitocin kula da masu taɓin Ƙwaƙwalwa a jihar
Majalisa ta buƙaci gwamnatin Kano ta ƙara asibitocin kula da masu taɓin Ƙwaƙwalwa a jihar

Rundunar ƴan sandan Kano ta kama sama da motoci 80 waɗanda ake rufe lambobin su, wasu ma babu lambar.
Rundunar ƴan sandan Kano ta kama sama da motoci 80 waɗanda ake rufe lambobin su, wasu ma babu lambar.

Sojan bogi ya shiga hannun jami'an tsaro a Katsina
Sojan bogi ya shiga hannun jami'an tsaro a Katsina

Gwamnan Zamfara ya ce ba za su taɓa yin sulhu da ƴanbindiga ba a jihar
Gwamnan Zamfara ya ce ba za su taɓa yin sulhu da ƴanbindiga ba a jihar

An ƙaddamar da ƙungiyar ƴan jarida masu kawo rahoto kan sauyin yanayi a Kano
An ƙaddamar da ƙungiyar ƴan jarida masu kawo rahoto kan sauyin yanayi a Kano

Rundunar ƴan sandan Kano ta sha alwashin magance matsalolin tsaron yankin Ɗorayi da kewaye.
Rundunar ƴan sandan Kano ta sha alwashin magance matsalolin tsaron yankin Ɗorayi da kewaye.

Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sanusi II, ya naɗa sabbin dagatai 3 a jihar
Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sanusi II, ya naɗa sabbin dagatai 3 a jihar

Mazauna gidajen gyaran hali a Kano, 52 sun fara rubuta jarabawar NECO da NABAIS ta 2026
Mazauna gidajen gyaran hali a Kano, 52 sun fara rubuta jarabawar NECO da NABAIS ta 2026

Kamfanin Ɗangote ya rage farashin man fetur ɗinsa
Kamfanin Ɗangote ya rage farashin man fetur ɗinsa

Kotu ta fara sauraren shaidun kariya kan wani matashi da ake zargi da kashe wata mata ta hanyar jefa ta cikin rijiya a Kano
Kotu ta fara sauraren shaidun kariya kan wani matashi da ake zargi da kashe wata mata ta hanyar jefa ta cikin rijiya a Kano

Ya kamata gwamnatin Kano ta kafa hukumar da za ta kula da harkokin dillanci don kawo tsafta a ciki - Ƙungiyar KPADA
Ya kamata gwamnatin Kano ta kafa hukumar da za ta kula da harkokin dillanci don kawo tsafta a ciki - Ƙungiyar KPADA

Rundunar Anti-Phone Snatching Force ta kama Sadeek Muhammad kan zargin cakawa direban Adai-daita sahu wuka a Ɗorayi
Rundunar Anti-Phone Snatching Force ta kama Sadeek Muhammad kan zargin cakawa direban Adai-daita sahu wuka a Ɗorayi

Dattawan da aka yi garkuwa da su yayin sasanci a Zamfara sun kuɓuta bayan biyan kudin fansa milyan 35
Dattawan da aka yi garkuwa da su yayin sasanci a Zamfara sun kuɓuta bayan biyan kudin fansa milyan 35

Majalisa ta yi karatu na biyu a ƙudirin dokar samar da hukumar majalisar masarautun Kano da Sarki Khalifa Muhammadu Sanusi II zai jagoranta
Majalisa ta yi karatu na biyu a ƙudirin dokar samar da hukumar majalisar masarautun Kano da Sarki Khalifa Muhammadu Sanusi II zai jagoranta

Babbar kotun jaha a Kaduna ta sanya rana don fara sauraren shaidu a kan zargin kisan kai, sai dai wanda ake zargi yana hannun beli
Babbar kotun jaha a Kaduna ta sanya rana don fara sauraren shaidu a kan zargin kisan kai, sai dai wanda ake zargi yana hannun beli

Kotun tafi-da-gidanka ta REMASAB, ta yanke hukunci ga bankin ECO da gidan man NNPC da wasu gidajen Mai a Kano
Kotun tafi-da-gidanka ta REMASAB, ta yanke hukunci ga bankin ECO da gidan man NNPC da wasu gidajen Mai a Kano

Gwamnatin Kano a ƙara yawan ajujuwan makarantun karkara da na birni - Human Rights
Gwamnatin Kano a ƙara yawan ajujuwan makarantun karkara da na birni - Human Rights

Kotu ta buƙaci a kawo mata littattafan da Abduljabbar ya gabatar a matsayin shaidar kariya a kotun kofar kudu, Kano.
Kotu ta buƙaci a kawo mata littattafan da Abduljabbar ya gabatar a matsayin shaidar kariya a kotun kofar kudu, Kano.

Zargin kashe jariri: kotu ta yi umarnin a tsare mai jego a gidan gyaran hali a Kano
Zargin kashe jariri: kotu ta yi umarnin a tsare mai jego a gidan gyaran hali a Kano

Za mu ɗauki nauyin kula da iyalan marigayiya Ummulkhairi da aka yi wa kisan gilla a mararrabar Jos - Gwamnan Kaduna
Za mu ɗauki nauyin kula da iyalan marigayiya Ummulkhairi da aka yi wa kisan gilla a mararrabar Jos - Gwamnan Kaduna

“Matashi ɗan jihar Kano ya yi fice a dandalin Facebook da TikTok”
“Matashi ɗan jihar Kano ya yi fice a dandalin Facebook da TikTok”

An cafke manyan kwamandojin Boko haram/ISWAP, 7 bayan da suka dawo daga aikin hajjin 2026.
An cafke manyan kwamandojin Boko haram/ISWAP, 7 bayan da suka dawo daga aikin hajjin 2026.

Kwalejin ASCON na ci gaba da horas da ma'aikatan gwamnatin Kano, a kan dabarun aiki
Kwalejin ASCON na ci gaba da horas da ma'aikatan gwamnatin Kano, a kan dabarun aiki

NASENI ta sake ƙaddamar da rabon na'urar ƙyanƙyasar kaji da kayan gyaran wutar lantarki ga matasa a Kano
NASENI ta sake ƙaddamar da rabon na'urar ƙyanƙyasar kaji da kayan gyaran wutar lantarki ga matasa a Kano

Kamfanin TCN zai katse wutar lantarki a sassan jihohi biyar na Arewacin Najeriya.
Kamfanin TCN zai katse wutar lantarki a sassan jihohi biyar na Arewacin Najeriya.

Na janye shirina na buɗe "Film House" a unguwar Ɗorayi - Abdulrrazak Sultan
Na janye shirina na buɗe "Film House" a unguwar Ɗorayi - Abdulrrazak Sultan

Gwamnatin Kano na nuna mana halin ko in kula kan matsalar tsaron yankin mu - Mazauna Ɗorayi
Gwamnatin Kano na nuna mana halin ko in kula kan matsalar tsaron yankin mu - Mazauna Ɗorayi

Da Ɗumi-Ɗumi: Kotu ta soke rijistar jam'iyyar NDC a Najeriya
Da Ɗumi-Ɗumi: Kotu ta soke rijistar jam'iyyar NDC a Najeriya

Gwamnatin Kano ta gano gine gine sama da 200 da aka yi su ba bisa ƙa'ida ba a jihar
Gwamnatin Kano ta gano gine gine sama da 200 da aka yi su ba bisa ƙa'ida ba a jihar

Gwamnatin Kano ki mayar da hankali wajen inganta walwalar al'ummar jihar - Human Rights
Gwamnatin Kano ki mayar da hankali wajen inganta walwalar al'ummar jihar - Human Rights

Kotu ta yankewa "Mai Siket” hukuncin shekaru 20 kan yi wa tsohuwa mai shekaru 85 Fyaɗe a Kano
Kotu ta yankewa "Mai Siket” hukuncin shekaru 20 kan yi wa tsohuwa mai shekaru 85 Fyaɗe a Kano

Gwamnatin jihar Kano ta buƙaci limamai su wayar da kan jama'a kan muhimmancin yin katin zaɓe
Gwamnatin jihar Kano ta buƙaci limamai su wayar da kan jama'a kan muhimmancin yin katin zaɓe

Dagacin Sharaɗa ya jagoranci taro a kan hanyoyin daƙile faɗan daba da tabbatar da zaman lafiya a yankin.
Dagacin Sharaɗa ya jagoranci taro a kan hanyoyin daƙile faɗan daba da tabbatar da zaman lafiya a yankin.

NASENI ta ƙaddamar da rabon kayan aiki ga mata 50 a Kano, bayan basu horo a kan gyaran Solar
NASENI ta ƙaddamar da rabon kayan aiki ga mata 50 a Kano, bayan basu horo a kan gyaran Solar

Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya naɗa Abba Ibrahim a matsayin dagacin Kududdufawa
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya naɗa Abba Ibrahim a matsayin dagacin Kududdufawa

Gwamnatin Kano ta dakatar da buɗe "Film House" a unguwar Ɗorayi
Gwamnatin Kano ta dakatar da buɗe "Film House" a unguwar Ɗorayi

Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sanusi II, ya wajabta rashin shaye-shaye kafin naɗin dagaci ko mai unguwa a jihar.
Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sanusi II, ya wajabta rashin shaye-shaye kafin naɗin dagaci ko mai unguwa a jihar.

Da Ɗumi-Ɗumi: DSS ta ba da umarnin binciken jami’an ta da suka ja Sowore a Kotu
Da Ɗumi-Ɗumi: DSS ta ba da umarnin binciken jami’an ta da suka ja Sowore a Kotu

An zargi jami'an tsaron DSS da na gidan gyaran hali da hana mutane shiga sauraron shari'ar Omoyele Sowore.
An zargi jami'an tsaron DSS da na gidan gyaran hali da hana mutane shiga sauraron shari'ar Omoyele Sowore.

Masu riƙe da masarautun gargajiya ku dasa Bishiyoyi don rage ƙwararar hamada a yankunan ku - Sarkin Kano
Masu riƙe da masarautun gargajiya ku dasa Bishiyoyi don rage ƙwararar hamada a yankunan ku - Sarkin Kano

Mazauna Ɗorayi sun miƙa ƙorafinsu ga Hukumar tace Fina-finai ta Kano, kan kafa Film House, a yankin su
Mazauna Ɗorayi sun miƙa ƙorafinsu ga Hukumar tace Fina-finai ta Kano, kan kafa Film House, a yankin su

A gaggauta ɗaukar mataki dangane da kisan gillar da aka yi wa malamar islamiyya a Kaduna - Human Rights
A gaggauta ɗaukar mataki dangane da kisan gillar da aka yi wa malamar islamiyya a Kaduna - Human Rights

Ayi ƙwaƙƙwaran bincike tare da hukunta waɗanda suka kashe malamar islamiyya a Jos - Sheikh Ali Ɗanabba
Ayi ƙwaƙƙwaran bincike tare da hukunta waɗanda suka kashe malamar islamiyya a Jos - Sheikh Ali Ɗanabba

Tsoro ne ke hana ƴan Arewa neman haƙƙoƙin su kuma hakan ya sa ake ci gaba da zaluntar su - Sadiq Sani Sadiq
Tsoro ne ke hana ƴan Arewa neman haƙƙoƙin su kuma hakan ya sa ake ci gaba da zaluntar su - Sadiq Sani Sadiq

Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan adam ta buƙaci gwamnatin Kano ta ɗaga likkafar asibitin garin Ja'en
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan adam ta buƙaci gwamnatin Kano ta ɗaga likkafar asibitin garin Ja'en

Matashi ya rasu a gidan budurwarsa ƴar Tik-tok a unguwar Ɗanbare da ke Kano
Matashi ya rasu a gidan budurwarsa ƴar Tik-tok a unguwar Ɗanbare da ke Kano

KAROTA ta nemi gwamnati da ta shiga tsakani kan rikicin da ake samu tsakanin su da wasu jami'an soji a Kano
KAROTA ta nemi gwamnati da ta shiga tsakani kan rikicin da ake samu tsakanin su da wasu jami'an soji a Kano

Kotu ta yanke wa Alhaji Umar Idris ɗaurin sati 2 da biyan tarar dubu 100, bisa ajiye buhunan bahaya cikin unguwa a Kano
Kotu ta yanke wa Alhaji Umar Idris ɗaurin sati 2 da biyan tarar dubu 100, bisa ajiye buhunan bahaya cikin unguwa a Kano

Hukumar yaɗa ilimin Manya ta jagoranci tallafawa yara masu talla 100, da jarin kuɗi a Kano
Hukumar yaɗa ilimin Manya ta jagoranci tallafawa yara masu talla 100, da jarin kuɗi a Kano

Gwamnatin Kano ta fara rangadin duba matsalolin da matatun ruwan yankunan karkara ke fuskanta don gyara, da saɓunta su.
Gwamnatin Kano ta fara rangadin duba matsalolin da matatun ruwan yankunan karkara ke fuskanta don gyara, da saɓunta su.

Mun dawo aikin yaƙi da ɓata gari gadan-gadan a Kano - Anti-Phone Snatching Force
Mun dawo aikin yaƙi da ɓata gari gadan-gadan a Kano - Anti-Phone Snatching Force

Hisbah ta kama maza da mata 16 bisa zargin su da baɗala a Kano
Hisbah ta kama maza da mata 16 bisa zargin su da baɗala a Kano

An yi zargin matashi ya rataye kan sa sakamakon shaye-shayen kayan maye a Kano
An yi zargin matashi ya rataye kan sa sakamakon shaye-shayen kayan maye a Kano

Sarkin Kano ya dakatar da wani Hotel, kan zargin lalata da mata masu ƙananan shekaru a ciki
Sarkin Kano ya dakatar da wani Hotel, kan zargin lalata da mata masu ƙananan shekaru a ciki

Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya soki yadda ake tafiyar da shari’ar El-Rufa'i a kotu
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya soki yadda ake tafiyar da shari’ar El-Rufa'i a kotu

Sojoji sun ceto sauran mutane 4 da aka yi garkuwa da su tare da marigayi Manjo janar Rabe Abubakar
Sojoji sun ceto sauran mutane 4 da aka yi garkuwa da su tare da marigayi Manjo janar Rabe Abubakar

Da Ɗumi-Ɗumi: APC ta ce har yanzu Pantami ɗan jam'iyyar ta ne.
Da Ɗumi-Ɗumi: APC ta ce har yanzu Pantami ɗan jam'iyyar ta ne.

Tsaro: Gwamnatin Katsina ta haramta sana'ar sayar da fetur a jarka, da POS, da Cajin waya
Tsaro: Gwamnatin Katsina ta haramta sana'ar sayar da fetur a jarka, da POS, da Cajin waya

Shugabanni ku mutunta kare haƙƙin bil'adama da tabbatar da adalci ga al'umma - Human Rights
Shugabanni ku mutunta kare haƙƙin bil'adama da tabbatar da adalci ga al'umma - Human Rights

NDLEA ta cafke matashin da ya ɓoye tarin ƙwayoyi cikin wandon sa a Kano
NDLEA ta cafke matashin da ya ɓoye tarin ƙwayoyi cikin wandon sa a Kano

Mustapha Kwankwaso ya zama ɗan takarar mataimakin Gwamnan Kano a jam'iyyar NDC
Mustapha Kwankwaso ya zama ɗan takarar mataimakin Gwamnan Kano a jam'iyyar NDC

Kiran taron haɗin kan ƙasa zai taimaka wajen dawo da tsaro a Najeriya - Sheikh Ali Ɗanabba
Kiran taron haɗin kan ƙasa zai taimaka wajen dawo da tsaro a Najeriya - Sheikh Ali Ɗanabba

Sarki Khalifa Muhammadu Sanusi II ya naɗa Hakimai huɗu a masarautar Kano
Sarki Khalifa Muhammadu Sanusi II ya naɗa Hakimai huɗu a masarautar Kano

Tinubu ya gargaɗi ƴan bindiga da masu garkuwa da mutane su miƙa wuya ko su fuskanci hukunci
Tinubu ya gargaɗi ƴan bindiga da masu garkuwa da mutane su miƙa wuya ko su fuskanci hukunci

Gwamnatin Kano na shirin kafa kamfanin jiragen sama mallakin jihar
Gwamnatin Kano na shirin kafa kamfanin jiragen sama mallakin jihar

DSS ta kama matashi ɗauke da bindigogi AK-47 guda 3, da Bama-bamai, da kuma kwason harsasai a Kano
DSS ta kama matashi ɗauke da bindigogi AK-47 guda 3, da Bama-bamai, da kuma kwason harsasai a Kano

NDLEA ta cafke mutane 73 da ake zargi da ta'ammali da ƙwayoyi a Kano
NDLEA ta cafke mutane 73 da ake zargi da ta'ammali da ƙwayoyi a Kano

Mazauna garin Yadakunya sun zargi wani mutum da sayar da filin asibitin Bela ga wani kamfani a Kano
Mazauna garin Yadakunya sun zargi wani mutum da sayar da filin asibitin Bela ga wani kamfani a Kano

Za mu mara baya ga duk ƙungiyar da ke son kawo ci gaba a Kano - Sarkin Kano
Za mu mara baya ga duk ƙungiyar da ke son kawo ci gaba a Kano - Sarkin Kano

An ƙwace asusun Whatsapp, ɗin shugaban masu rinjaye na majalisar dokokin jihar Kano
An ƙwace asusun Whatsapp ɗin shugaban masu rinjaye na majalisar dokokin jihar Kano

An tantance mutane 720, waɗanda ke neman gurbi a auren gata na gwamnatin Kano - Hisbah
An tantance mutane 720, waɗanda ke neman gurbi a auren gata na gwamnatin Kano - Hisbah

Tinubu ya amince da ware Naira Biliyan 10 don shirin gaggawa na daƙile cutar Ebola a Najeriya
Tinubu ya amince da ware Naira Biliyan 10 don shirin gaggawa na daƙile cutar Ebola a Najeriya

A shirye nake na yi sulhu da gwamnan Kano Abba Kabir - Sanata Kwankwaso
A shirye nake na yi sulhu da gwamnan Kano Abba Kabir - Sanata Kwankwaso

Mutane 53,000, ne ke mutuwa duk shekara bisa cin gurbataccen abinci a Nijeriya - Gwamnatin Tarayya
Mutane 53,000, ne ke mutuwa duk shekara bisa cin gurbataccen abinci a Nijeriya - Gwamnatin Tarayya

Ba za mu yi zaɓe ba a 2027, idan ba a magance ƙalubalen yankin mu ba - Mazauna Gyaranya lungun Fatake a Kano
Ba za mu yi zaɓe ba a 2027, idan ba a magance ƙalubalen yankin mu ba - Mazauna Gyaranya lungun Fatake a Kano

Ƴan Sandan Kano sun kama mutane 345 cikin kwanaki 3 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a jihar
Ƴan Sandan Kano sun kama mutane 345 cikin kwanaki 3, da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a jihar

Hisbah ta sanya ranar fara yi wa waɗanda za su ci gajiyar auren gata gwajin lafiya a Kano
Hisbah ta sanya ranar fara yi wa waɗanda za su ci gajiyar auren gata gwajin lafiya a Kano

Gwamnonin Arewa ku ƙara ninka ƙoƙarin ku don daƙile matsalar tsaro a yankin - Human Rights
Gwamnonin Arewa ku ƙara ninka ƙoƙarin ku don daƙile matsalar tsaro a yankin - Human Rights

Rundunar Ƴan Sanda ta gargaɗi masu hawa Takalmin taya suna tsere a titunan Kano
Rundunar Ƴan Sanda ta gargaɗi masu hawa Takalmin taya suna tsere a titunan Kano

Ƙungiyoyin Muslunci a Kano sun buƙaci a gurfanar da Malam Lawan Triumph a kotu kan zargin ɓatanci ga Ma'aiki.
Ƙungiyoyin Muslunci a Kano sun buƙaci a gurfanar da Malam Lawan Triumph a kotu kan zargin ɓatanci ga Ma'aiki.

Kotu ta bada umarnin kamo Hon. Aliyu Haidar kan zargin zamba da sayar da kadarorin bogi a Kano
Kotu ta bada umarnin kamo Hon. Aliyu Haidar kan zargin zamba da sayar da kadarorin bogi a Kano

A shirye muke wajen tunkarar masu faɗan daba a unguwannin Kano - Bijilante
A shirye muke wajen tunkarar masu faɗan daba a unguwannin Kano - Bijilante

Fitaccen Ɗan kasuwa da ke Kano, Alhaji Audu Manaja, ya rasu.
Fitaccen Ɗan kasuwa da ke Kano, Alhaji Audu Manaja, ya rasu.

Masarautar Kano ta dakatar da Dagacin Rikadawa kan zargin sayar da Gonakin Hakimi babu izinin sa
Masarautar Kano ta dakatar da Dagacin Rikadawa kan zargin sayar da Gonakin Hakimi babu izinin sa

Jargin farko ɗauke da Alhazai 560 ya sauka a Najeriya
Jargin farko ɗauke da Alhazai 560 ya sauka a Najeriya

Kotu ta aike da Abubakar Haladu gidan yari sakamakon zargin faɗan daba da samar da rauni a Kano
Kotu ta aike da Abubakar Haladu gidan yari sakamakon zargin faɗan daba da samar da rauni a Kano

Civil Defense ta kori jami'an ta na sa-kai guda biyar a Kano
Civil Defense ta kori jami'an ta na sa-kai guda biyar a Kano

Za mu wadata ƙwaryar birnin Kano da ruwan sha nan da watanni 8 - Gwamnatin Kano
Za mu wadata ƙwaryar birnin Kano da ruwan sha nan da watanni 8 - Gwamnatin Kano

Na aurar da ƴaƴa 3, yanzu ina da ƴaƴa 10 da mata ɗaya, duk da sana'ar kwasar Turoso - Dattijo a Kano
Na aurar da ƴaƴa 3, yanzu ina da ƴaƴa 10 da mata ɗaya, duk da sana'ar kwasar Turoso - Dattijo a Kano

NUT ta shiga yajin aiki kan sace ɗalibai da malamai a jihar Oyo
NUT ta shiga yajin aiki kan sace ɗalibai da malamai a jihar Oyo

Za mu daina aikin yaƙi da ɓata gari tun da gwamnati ta nuna ba ta so - Gamayyar Matasan Kano
Za mu daina aikin yaƙi da ɓata gari tun da gwamnati ta nuna ba ta so - Gamayyar Matasan Kano

Gwamnan Kano Abba Kabir ya baiwa Alhazan Kano Riyal 200 kowannen su a Saudiyya
Gwamnan Kano Abba Kabir ya baiwa Alhazan Kano Riyal 200 kowannen su a Saudiyya

Uwa da ɗan ta, da wani mutum sun rasa ransu dalilin faɗawa Rijiya a Kano
Uwa da ɗan ta, da wani mutum sun rasa ransu dalilin faɗawa Rijiya a Kano

Za mu ƙara ƙaimi wajen tabbatar da tsaro da zaman lafiya a Kano - Ƴan Sanda
Za mu ƙara ƙaimi wajen tabbatar da tsaro da zaman lafiya a Kano - Ƴan Sanda

Gwamnatin Kano duk wanda ya kawo rai ni a sha'anin jihar to a nuna masa ƙarfin mulki - Sarkin Kano
Gwamnatin Kano duk wanda ya kawo rai ni a sha'anin jihar to a nuna masa ƙarfin mulki - Sarkin Kano

NDC ta tsayar da Comrd. Aminu Gwarzo a matsayin ɗan takarar gwamnan Kano
NDC ta tsayar da Comrd. Aminu Gwarzo a matsayin ɗan takarar gwamnan Kano

Matsalar Tsaro: Masarautar Kano ta janye dukkan hawan Babbar sallar bana a jihar
Matsalar Tsaro: Masarautar Kano ta janye dukkan hawan Babbar sallar bana a jihar

Matasa ku daina yarda ana amfani da ku wajen tayar da tarzoma a Kano - Human Rights
Matasa ku daina yarda ana amfani da ku wajen tayar da tarzoma a Kano - Human Rights

Gwamnatin Kano ta gargaɗi masu ƙona tayoyi da sunan babbaka a lokacin sallah
Gwamnatin Kano ta gargaɗi masu ƙona tayoyi da sunan babbaka a lokacin sallah

Mun shiga tashin hankali bisa fara auna mana gonaki ba tare da an biya mu ba - Mazauna Kuyan a Kano
Mun shiga tashin hankali bisa fara auna mana gonaki ba tare da an biya mu ba - Mazauna Kuyan a Kano

Idan aka soya naman sallah a fito dashi a taimaka wa gwagware, da mabuƙata - Sheikh Ali Ɗanabba
Idan aka soya naman sallah a fito dashi a taimaka wa gwagware, da mabuƙata - Sheikh Ali Ɗanabba

PDP ta baiwa tsohon Ministan Sadarwa, Sheikh Isa Ali Pantami, takarar gwamna a Gombe.
PDP ta baiwa tsohon Ministan Sadarwa, Sheikh Isa Ali Pantami, takarar gwamna a Gombe.

Jami'an Bijilante 6,700 ne za su yi aikin samar da tsaro yayin bikin Babbar Sallah a Kano - Shehu Rabi'u
Jami'an Bijilante 6,700 ne za su yi aikin samar da tsaro yayin bikin Babbar Sallah a Kano - Shehu Rabi'u

Karota ta tura Ma’aikata 1,000 sassan Kano don shirye-shiryen bukukuwan Babbar Sallah
Karota ta tura Ma’aikata 1,000 sassan Kano don shirye-shiryen bukukuwan Babbar Sallah

Tsohuwar jarumar Kannywood, Wasila Isma'il ta rasu
Tsohuwar jarumar Kannywood, Wasila Isma'il ta rasu

Al'ummar unguwar Tudun Yola sun samar da ofishin Civil Defense domin yaƙi da ɓata gari a yankin su.
Al'ummar unguwar Tudun Yola sun samar da ofishin Civil Defense domin yaƙi da ɓata gari a yankin su.

Gwamnati a rinƙa hukunta duk Alƙali, ko jami'in tsaron da suka saki ɗan daba ba bisa ƙa'ida ba a Kano - Human Rights
Gwamnati a rinƙa hukunta duk Alƙali, ko jami'in tsaron da suka saki ɗan daba ba bisa ƙa'ida ba a Kano - Human Rights

Najeriya da Turkiyya sun sanya hannu kan yarjejeniyar haƙar ma'adinai
Najeriya da Turkiyya sun sanya hannu kan yarjejeniyar haƙar ma'adinai

Sarkin Kano ya hori dagatai 3 da ya naɗa da su zauna lafiya da al'ummar su.
Sarkin Kano ya hori dagatai 3 da ya naɗa da su zauna lafiya da al'ummar su.

Gwamnatin Kano za ta samar da rijiyoyin burtsatse masu sola 166 don magance karancin ruwa a jihar
Gwamnatin Kano za ta samar da rijiyoyin burtsatse masu sola 166 don magance karancin ruwa a jihar

Hajji 2026: Najeriya ta kammala jigilar maniyyatan ta zuwa ƙasar Saudiyya
Hajji 2026: Najeriya ta kammala jigilar maniyyatan ta zuwa ƙasar Saudiyya

Jihar Kano na ci gaba da zama lafiya da kwanciyar hankali - Kwamishinan Ƴan Sanda
Jihar Kano na ci gaba da zama lafiya da kwanciyar hankali - Kwamishinan Ƴan Sanda

Lokaci ya yi da za a daina sakaci da fadan daba a Kano - Human Rights
Lokaci ya yi da za a daina sakaci da fadan daba a Kano - Human Rights

Ba za mu lamunci duk wani nau’in ta’addanci ba a Kano - Hukumomin tsaro
Ba za mu lamunci duk wani nau’in ta’addanci ba a Kano - Hukumomin tsaro

Rashin wutar lantarki, ruwan sha, Asibiti, da Hanya na damun yankin mu - Mazauna Mushuni a Kano
Rashin wutar lantarki, ruwan sha, Asibiti, da Hanya na damun yankin mu - Mazauna Mushuni a Kano

Hukumar PCACC ta fara bincikar tsohon shugaban ma'aikatan gwamnatin Kano Abdullahi Musa
Hukumar PCACC ta fara bincikar tsohon shugaban ma'aikatan gwamnatin Kano Abdullahi Musa

EFCC ta fara bincike a kan mutane biyu da ta kama a filin jirgin saman Malam Aminu Kano kan zargin ɓoye Dala $461,600
EFCC ta fara bincike a kan mutane biyu da ta kama a filin jirgin saman Malam Aminu Kano kan zargin ɓoye Dala $461,600

Wata uwargida ta ƙona mijinsu, da kishiyarta, da yara guda biyu a Kano.
Wata uwargida ta ƙona mijinsu, da kishiyarta, da yara guda biyu a Kano.

Amnesty ta buƙaci a gudanar da bincike a kan harin soji da ya kashe fararen hula 100 a Zamfara
Amnesty ta buƙaci a gudanar da bincike a kan harin soji da ya kashe fararen hula 100 a Zamfara

Ƴan bindiga sun kashe mutane 6 da jikkata 1, tare da sace Shanu da tumaki a Tsanyawa da ke Kano
Ƴan bindiga sun kashe mutane 6 da jikkata 1, tare da sace Shanu da tumaki a Tsanyawa da ke Kano

Kotu ta umarci a karɓe wayoyin Jarumar Kannywood Rashida Mai Sa'a tare da hana ta yin rubutu a soshiyal midiya
Kotu ta umarci a karɓe wayoyin Jarumar Kannywood Rashida Mai Sa'a tare da hana ta yin rubutu a soshiyal midiya

Har yanzu ba mu ji matakin da gwamnan Kano ya ɗauka ba a kan mutuwar Inuwa Sharaɗa, kwamandan Anti-Phone Snatching Force - Human Rights
Har yanzu ba mu ji matakin da gwamnan Kano ya ɗauka ba a kan mutuwar Inuwa Sharaɗa, kwamandan Anti-Phone Snatching Force - Human Rights
