Labarai
Sabbin labarai daga Dala FM

Kotu ta wanke DCP Abba Kyari kan zarge-zargen da ake yi masa
Kotu ta wanke DCP Abba Kyari kan zarge-zargen da ake yi masa

Rashin zuwan mataimakin Gwamnan Kano don kare kansa ka iya jawo a tsige shi - Majalisa
Rashin zuwan mataimakin Gwamnan Kano don kare kansa ka iya jawo a tsige shi - Majalisa

Umar Haruna Doguwa ya zama sabon Shugaban APC na jihar Kano.
Umar Haruna Doguwa ya zama sabon Shugaban APC na jihar Kano.

A karon farko: Jagororin Iran na riƙon-ƙwarya sun gana a ƙasar
A karon farko: Jagororin Iran na riƙon-ƙwarya sun gana

Hakan na zuwa biyo bayan kashe jagoran juyin juya hali na Iran Ayatullah Ali Khamene'i
A karon farko: Jagororin Iran na riƙon-ƙwarya sun gana don tattauna wa.

An rantsar da sabbin ƴan majalisar ƙananan hukumomin Ungogo da Birni a Kano
Majalisa ta rantsar da sabbin ƴan majalisar ƙananan hukumomin Ungogo da Birni a Kano

Majalisa ta amince da kafa dokar hukumar ɗaukar ma'aikatan ƙananan hukumomi a Kano.
Majalisa ta amince da kafa dokar hukumar ɗaukar ma'aikatan ƙananan hukumomi a Kano.

Harin jirage marasa matuƙar ya haifar da tashin wuta a matatar man ƙasar Saudiyya
An kai wa matatar man Saudiyya hari da jirage marasa matuƙa.

Iran ta musanta jita-jitar sulhu tsakanin ta da Amurka
Iran ta ce babu sulhu tsakanin ta da Amurka

Tallafa wa marayu da marasa ƙarfi zai inganta rayuwar su - Dagacin Garin Ja'en
Ramadan: Ku tallafa wa marayu don rage musu raɗaɗi - Dagacin Ja'en a Kano

Za a gurfanar da duk wanda yaci mutuncin gwamnan Kano, ko wani mutum a kotu - Gwamnatin Kano
Ba za mu ɗaga ƙafa ba a kan duk wanda ya ci zarafin Gwamna Abba Kabir, ko wani mutum - Gwamnatin Kano

Gwamnatin ta ce kafa ƴan sandan jahohin zai ƙara inganta harkokin tsaro
Shugaba Tinubu ya amince da shirya kafa 'yan sandan jihohi don inganta tsaro
DSS sun sako Walida, matashiyar da aka sauyawa addini daga Musulunci zuwa Kirista tare da aurar da ita.
Da Ɗumi-Ɗumi: Gwamnan Jigawa ya karɓo Walida a hannun DSS
Shari'ar tsohon Ministan Shari'a Malami, ta koma hannun sabon alƙali.
Malami na fuskantar zargin cin hanci da rashawa a kotu
Kisan Kabara: Kwamishinan Ƴan Sanda, da Gwamnatin Kano a bi mana jinin ƴan uwan mu - Ƙungiyar KSCEDA
Ba za mu bari jinin matasan da aka harba har ɗaya ya rasu a Kabara, ya tafi a banza ba - Human Rights
test
dsb
