Hukumar zabe Mai zaman kanta ta kasa INEC ta bayyana dage zaben gwamna dana ‘yan majalisar dokokin jihohi, zuwa 18 ga watan Maris. Jaridar Daily Trust...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na wata ziyara ta kwana ɗaya a Maiduguri, babban birnin jihar Borno. Shugaban kasar ya isa Maiduguri ne da misalin karfe 11...
Kotun majistret mai lamba 54 karkashin mia shari’a Mansur Ibrahim Yola ta aike da hon Alhassan Ado Doguwa gidan gyaran hali. Yansanda ne dai suka gurfanar...
Rundunar ‘Yan sandan jihar Kano tace da zarar ta kammala bincike za ta gurfanar da Dan majalisar tarayya na Tudun Wada da Doguwa Hon Alasan Ado...
Shugaban Hukumar zabe Mai zaman kanta ta kasa INEC Farfesa Mahmud Yakubu ya ce, hukumar za ta fara tattara sakamakon zaben shugaban kasa da aka gudanar...
Zauren haɗin kan malaman jihar Kano yayi kira ga mazauna jihar nan da su gudanar da zaɓen 2023 cikin kwanciyar hankali tare da kaucewa tayar da...
Yau laraba 22 ga watan Fabrairu kotun kolin Kasar nan za ta cigaba da sauraron shari’ar Nan da gwamnonin Nigeria suka Kai gwamnatin tarayya, inda suke...
Hukumar lura da aikin ‘yan sanda ta kasa ta cire Hajiya Naja’atu Mohammed, daga matsayin ɗaya daga cikin masu sanya idanu na hukumar da za su...
Babban Bankin kasa,CBN ya umarci bankuna da su ci gaba da karɓar tsofaffin takardun kuɗin naira 1,000 da 500 waɗanda yawansu bai zarta N500,000 ba. Bankin...
I’m An baza jami’an ƴan sanda a sassan birnin Jihar Lagos domin dakile tarzomar da ta ɓarke wadda ake kyautata zaton tana da nasaba da matsalar...
Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai ya umarci al’ummar jihar da su cigaba da amfani da tsofaffin takardun kuɗi na naira 500 da 1000 bayan da...
Hukumar shirya jarrabawar kasa, NECO, ta fitar da sakamakon jarrabawar da aka yi ta watan Nuwamba da Disamba na 2022 ta daliban manyan makarantun sakandire. Shugaban...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da cigaba da amfani da tsohuwar naira 200 har zuwa ranar 10 ga watan Afrilu. Cikin wata ganawa da shugaban...
Shugaba Muhammadu Buhari yayi wata ganawar sirri da Gwamnan Babban Bankin (CBN) Godwin Emefiele a fadarsa da ke Abuja. Wannan shi ne karo na uku...