Al’ummar unguwar Tunga da ke yankin Ɗorayi a ƙaramar hukumar Gwale ta jihar Kano, sun shiga ruɗani bisa yadda suka wayi gari da ganin gawar wani...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya amince da naɗa Dr. Suleiman Wali Sani, a matsayin sabon Shugaban Ma’aikatan Gidan Gwamnatin Kano. Wannan na ƙunshe...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta bayyana kama aƙalla mutane 98 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban, tare da bayyana wasu kayayyakin da aka samu...
Hukumar kula da zirga zirgar ababen hawa ta jihar Kano Karota, ta ce duk mai abun hawan da ta kama da laifin aron hannu yayin da...
Ƙungiyar masu haƙan Kabari ta jihar Kano, ta bayyana damuwar ta kan yadda ake samun ƙarancin kulawa a mafi yawan maƙabartu a sassan jihar nan, la’akari...
Rundunar ƴan sandan Kano ta ce jami’an Bijilanten unguwar Kwaciri sun yi kukan kura sun kama wani matashi da ake zargin ɗan fashin waya ne a...
Kwamitin tsaro na unguwar Tukuntawa Hayin Kwari da kewaye da ke ƙaramar hukumar Birni, ya buƙaci al’umma da su ƙara kiyayewa da wani sabon salo da...
Kotun Magistrate mai lamba 11 da ke zamanta a Airport ƙarƙashin jagorancin mai Shari’a Zubairu Inuwa, ta aike da wani matashi mai suna Salmanu Yakubu mazaunin...
Kotun Majistret mai lamba 11 da ke zaman ta a Airport karkashin jagorancin mai Shari’a Zubairu Inuwa, ta bayar da belin wasu matasa da ake zargi...
Kotun Majistret mai lamba 22 karkashin jagorancin mai shari’a Ibrahim Sarki Ibrahim, ta aike da wasu matasa 2 gidan gyaran hali bisa zargin su da laifin...
Lauyan mai zaman kansa a nan kano Barista Lawan Alhaji Ibarahim, ya ce hukumar Hisbah ta jihar ba ta da hurumin kashe aure a tsarin doka,...
Kotun Majistret mai lamba 21, da ke Kano, karkashin jagorancin mai Shari’a Hadiza Muhammad Hassan, ta hori wani matashi da hukuncin daurin watanni 12 ko zabin...
Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller Road, ƙarƙashin jagorancin mai shari’a Maryam Sabo, ta yanke wa wani matashi mai suna Aminu Muhammad hukuncin...
Al’ummar unguwar Kududdufawa da ke ƙaramar hukumar Ungogo a Kano, sun bayyana damuwar su bisa yadda su ka koka akan cewar matukar ba a gyara wata...
Rahotanni sun bayyana cewa ana sa ran za a gudanar da jana’izar fitaccen attajirin nan Alhaji Aminu Alhassan Ɗantata, bayan sallar La’asar ɗin Talatar nan a...