Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta NDLEA, ta tabbatar da cafke wata ‘yar kasuwa mai suna Celina Ekeke, a unguwar Obunku, a karamar...
‘Yan sanda a garin Fort Portal na kasar Uganda sun cafke wani dan Najeriya mai suna, Musa Oze, bisa zargin satar wayoyin hannu. An kama Oze...
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum a ranar Juma’a a Maiduguri, ya mika gidaje 81 na gidaje masu daki uku tare da cak din da...
Kotun daukaka kara da ke Legas a yau 1 ga Yuli, 2022, ta yanke wa Sanata Peter Nwaoboshi, sanata mai wakiltar Delta ta Arewa a majalisar...
Akalla gidajen Burodi 40 ne masu kamfanin suka rufe kayan su a Abuja, saboda tsadar kayan da ake samarwa da kuma biyan haraji da yawa. Ishaq...
An kama wasu ‘yan fashi guda biyu wadanda tsarin aikinsu shi ne yin amfani da babur masu kafa uku na kasuwanci wajen sa ido, suna yi...
Wata kotun shari’a da ke zamanta a Ningi hedikwatar karamar hukumar Ningi a jihar Bauchi ta yanke wa wasu mutum uku hukuncin kisa ta hanyar jifa....
Kungiyar kwadago ta kasa NLC, ta ce za ta gudanar da zanga-zanga na kwana daya, domin tilastawa gwamnatin tarayya biyan bukatun kungiyoyin da ke jami’o’i. Shugaban...
Shugaban Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa, (NDLEA), Birgediya. Janar Mohamed Buba Marwa Mai Ritaya, ya kaddamar da cibiyar kiran waya na...
An yanke wa mawakin R&B, R. Kelly, hukuncin daurin shekaru 30 a gidan yari a ranar Laraba. Hakan ya biyo bayan hukuncin da aka yanke masa...
Wata babbar kotu da ke zamanta a garin Fatakwal a jihar Rivers ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wani korarren dan sanda mai suna,...
Maniyaciyar jihar Nasarawa mai suna, Hajiya Aisha Ahmad, ta rasu a yau Laraba sakamakon rashin lafiya a kasar Saudiyya. Aisha Ahmed ‘yar karamar hukumar Keffi a...
Kungiyar lauyoyi ta kasa reshen jihar Kano NBA ta bayyana barrister Sagir Sulaiman Gezawa a matsayin sabon shugaban kungiyar. Yayinda yake bayyana hakan a daren jiya...
Wani mai sana’ar sayar da dabbobi a yankin Gandun Albasa, Adamu Umaru ya ce, duk matsin rayuwa al’umma na zuwa siyen dabbobin layya. Adamu Umaru, ya...
Wani mutum mai suna Shafi’u Tasi’u da ke unguwar Zangon Dakata ya ce, kwanaki uku kenan yana bin layin katin zabe a yankin unguwar Nomans Land...