Majalisar dokokin jihar Kano, ta amince da wasu dokoki guda biyu da suka shafi inganta harkokin lafiya a jihar, wanda tuni suka tsallake karatu na biyu....
Gwamnatin jihar Kano ta buƙaci al’umma da su ƙara bai wa dukkanin jami’an tsaro haɗin kan da ya dace, ta yadda za a ƙara samun dama...
Babbar kotun jha mai zamanta a sakateriyar Audu Bako a Kano, ƙarƙashin jagorancin mai shari’a Faruk Lawan Adamu, ta sanya rana don sauraron bayanin ƙarshe a...
Rundunar tsaro ta Anti-Phone Snaching a Kano, ta ce rasuwar kwamandan ta Marigayi Inuwa Salisu Sharaɗa, ba za ta sanyaya mata gwiwa ba, wajen ci gaba...
Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shattema, ya isa birnin Belém na ƙasar Brazil, domin wakiltar Shugaba Bola Tinubu a taron Majalisar Ɗinkin Duniya kan Sauyin Yanayi (COP...
Mai martaba sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu, ya umarci Hakimai da Dagatai, da kuma masu unguwanni, da ma limaman masallatan Juma’a, da su ƙara...
Rahotanni sun bayyana cewa yanzu haka Hukumar tsaron farin kaya ta ƙasa, DSS, ta ce ta kori wasu jami’anta 115 daga bakin aiki, saboda abin da...
Rundunar ƴan sintirin Bijilante ta jihar Kano, ta shirya sanya ƙafar wando ɗaya da dukkannin ɓata garin da ke amfani da lokacin Sanyi wajen yi wa...
Majalisar dokokin jihar Kano za ta samar da dokar da za ta bayar da dama wajen koyar da ilimin kimiyya da fasaha da harshen Uwa a...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta za ta yi gyaran dokar kotunan Shari’ar Muslunci, da kuma kotunan ɗaukaka ƙara na shari’ar Muslunci na shekara 2025. Wannan ya...
Gamayyar ƙungiyoyin horas da matasa sana’o’in dogaro da kai na M&B, ta yi kira ga gwamnati da masu hannu da shuni da su ƙara himma wajen...
Majalisar dokokin Jihar Kano ta karɓi rahoton kwamitin haɗin gwiwa na kasafin kuɗi da na kananan hukumomi tare da harkokin masarautu, wanda ya shafi gyaran kasafin...
Ƙungiyar ƙare haƙƙin ɗan Adam, ta Awareness for Human Rights and Charity Foundation, ta yi kira ga gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf, da ya ƙara zurfafa...
Allah ya yi wa fitaccen tauraron shirin Daɗin Kowa na tashar Arewa24, Mato Yakubu, wanda aka fi sani da Malam Nata’ala rasuwa. Rahotanni sun bayyana cewa,...
Sojan Amurka, ɗan asalin Nijeriya, Suleiman Isah Isah, ya ce duk da ya yi rantsuwar kare kundin tsarin mulkin Amurka, amma ba zai iya kai farmaki...