Hukumar kashe Gobara ta jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin babban daraktan ta Alhaji Sani Anas, ta tabbatar da ƙonewar shaguna guda shida ƙurmus a kasuwar Kurmi Jakara...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce ta shirya tsaf wajen ganin ta kawo ƙarshen zancen da wasu Masoya suke yi a cikin Motoci, domin daƙile...
Zauren haɗin kan Malamai da ƙungiyoyin Musulunci na jihar Kano, ya yi Allah wa-dai da yunƙurin da ƙungiyar haɓaka tattalin arziƙin ƙasashen yammacin Afrika (ECOWAS) ke...
Rahotanni sun bayyana cewar an ƙaddamar da rushe wasu gine-gine da aka yi su ba bisa ƙa’ida ba a titin UDB da ke kano, al’amarin da...
Biyo bayan kalubalantar shugaban kasa Asuwaju Bola Tinubu dangane da yawan tafiye-Tafiye Zuwa kasashen Turai, fadar shugaban kasa tace shugaban na tafiya ne domin nemoma Nigeria...
Jamiyyar NNPP a Kano tace ba ta da masaniyar labarin da ake yadawa na cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso na Shirin komawa jamiyyar APC. Shugaban jamiyyar...
Wani mai gyaran motoci a jihar Kano, da ke arewacin Najeriya, mai suna Abubakar Abdullahi, ya ce biyo bayan raguwar farashin litar fan fetur da ake...
A ƙoƙarinta na daƙile yaɗuwar cutar Lassa, gwamnatin jihar Kano ta ce za ta ɗauki matakin kashe Ɓeraye a karamar hukumar Garun Malam. Kwamishinan Lafiya na...
Wata kotun Majistret mai lamba 44 a Kano, ƙarƙashin jagorancin mai Shari’a Muhammad Alhaji Isah, ta hori wani matashi da ɗaurin shekara ɗaya ba tare da...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama wani Matashi da aka yi zargin ya sansana bayan wata Akuya, a matsayin yana son ya yi suna a...
Kotun Majistret mai lamba 17 karkashin jagoranci mai Shari’a Huda Haruna Abdu, ta bayar da belin matashiyar yar Tiktok din nan Alpha Charles, wadda Ƴan Sanda...
Wani mazaunin ƙofar Na’isa wanda ya buƙaci a sakaye sunansa, ya ce faɗan dabar da ya ƙi ci ya ƙi cinyewa a yankin da Ɗan Agundi,...
Hukumar kula da zirgar-zirgar ababen Hawa ta jihar Kano, KAROTA, ta ce ba za ta lamunta da yadda ake yawan kai wa jami’anta farmaki ba, na...
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan adam ta Global Community for Human Rights Network, ta buƙaci gwamnatin tarayya da ta Kano da kuma ta jihar Edo, da gaggauta...
Ƙungiyar sintirin Bijilante ta ƙasa reshen jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin kwamandan ta Ubale Barau Muhammad Badawa, ta tabbatar da rasuwar guda daga cikin jami’in ta mai...