Abba Kabir ya biya kuɗin makarantar ɗaliban Jami’ar Bayero Gwamnatin jihar Kano ta ce, ta biya kuɗin makarantar ɗaliban Jami’ar Bayero, waɗanda ba su samu...
Kotun sauraron korafe-korafen zabe ta tabbatar da Dan takarar jam’iyyar APC Dakta Nasiru Yusuf Gawuna a matsayin Wanda ya lashe zaben Gwamnan Kano da aka gudanar...
Dagacin garin Wailari da ke ƙaramar hukumar Kumbotso, Alhaji Ibrahim Idris, ya shawarci matasa da su ƙara himma wajen amfani da lokacin su, domin amfanar da...
Gwamnan kano Abba Kabir Yusuf na ya bayar da umarnin dakatar da Manajan Daraktan Kamfanin Samar da kayayyakin aikin gona na Kano (KASCO) Dakta Tukur Dayyabu...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta dakatar da shugaban ƙaramar hukumar Gwale Khalid Ishaq Diso na tsawon watanni uku. Majalisar ta ɗauki matakin ne a zamanta na...
Jam’iyyar PDP tace za ta garzaya kotun daukaka Kara domin kalubalantar hukuncin kotun karbar korafe-korafen zaben shugaban kasa, wadda ta tabbatar da nasarar Asuwaju Bola Tinubu...
INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJIUN! Allah Yayiwa Sheikh Giro Argungu Rasuwa, Bayan Jinya Da Yayi A Daren Talata 06/09/2023, Bayan Kammala Tafsirin da ya saba yi...
Sojoji sun bayyana a gidan talabijin na kasar Gabon tare da sanar da karbi mulki. Sun ce sun soke sakamakon zaben da ka gudanar ranar Asabar,...
A talatar nan ne dai Kwamitin Amintattu na jam’iyyar NNPP ya bayyana dakatar da jagoranta Sanata Rabiu Musa kwankwaso, sakamakon zargin sa da yiwa jam’iyyar zagon...
Hukumar Yaki da Masu yi wa Tattalin Arzikin Kasa Zagon Kasa (EFCC) da kuma CCB, sun gayyaci shugaban hukumar korafe-korafen jama’a da yaki da cin hanci...
Tsohon Dan takarar shugabancin karamar hukumar Gwale Hon Tameem Bala Ja’en ya soki lamirin gwamnatin Kano, na yunkurin kashe makudan kudade domin gudanar da auren zawara....
Shugaban riƙo na ƙungiyar masu amfani da shafukan sada zumunta wato Ja’en Facebook Connect Auwal Abdullahi mai Walda, ya ce matsawar gwamnati ta samar da hanyoyin...
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya baiwa Mutum 45 cikin 47 da majalisar dattawa ta tantance kuma ta tabbatar a matsayin ministoci maaikatun su. Ga...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya bai wa ƴan ƙasar tabbacin cewa ba za a ƙara farashin man fetur ba. Mai magana da yawun shugaban, Ajuri Ngelale,...
Sarkin Sharifan jihar Jigawa Sayyadi Sidi Sharif Muntaƙa, ya shawarci al’umma da su ƙara haɗa kai domin tabbatuwar zaman lafiya a kasar nan. Sarkin Sharifan ya...