Gwamnatin jihar Kaduna ta ce, sojojin Nijeriya sun dauki alhakin jefa bam a Tudun Biri da ke karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna wanda ya yi...
Wani mai sana’ar gyaran Babura a sabon titin Fanshekara mai suna Idris Adamu unguwar Kwari, ya ce tallafawa masu irin sana’arsu daga bangaren gwamnati zai taimaka...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta tabbatar da kama Tasiu Al’amin-Roba, babban mataimaki na musamman (SSA), ga gwamnan jihar kano da kuma wani Abdulkadir Muhammad bisa...
Majalisar Dattawan Najeriya da ta Wakilai sun yi wa kasafin kuɗin ƙasar na 2024 karatu na biyu ranar Juma’a kwana biyu bayan Shugaba Bola Tinubu ya...
Zaɓaɓɓiyar shugabar kungiyar mata ƴan jarida ta ƙasa Hajiya Aisha Ibrahim Bura ta alkawarta yin tafiya da kowanne bangare domin samar da hadin kai da ci...
Babban Kwamandan rundunar tsaron al’umma da kula da kadarorin gwamnati ta Civil Defence dake nan Kano Muhammad Lawan Falala, ya ce nan bada jimawa ba rundunar...
Gwamnatin jihar kano tace za ta hada Kai da kungiyar ‘yan jarida masu magana a Radio da Television na kasa wato Society of Nigerian Broadcasters domin...
Shugabar ƙungiyar mata masu katin zaɓe League of Women Voters (NILOWV) ta jihar Kano Kwamared Halima Tanko Rogo, ta shawarci duk gwamnan da ya samu nasara...
Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a Abuja ta ayyana zaɓen gwamnan jihar Zamfara, a matsayin wanda bai kammala ba. A hukuncin da ɗaukacin alƙalanta...
Kungiyar kwadago NLC da takwarar ta ta TUC sun jingine yajin aikin da suke gudanarwa. Jim kadan bayan wata ganawa da masu ruwa da tsaki, kungiyar...
Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yi martani kan sumamen da Hisbah ke kai wa Gidajen Gala Hukumar ta ce fina-finai ta Kano ta magantu kan...
A yau lahadi 12 ga watan Nuwamba 2023, aka tashi da gobara unguwar sharada salanta. mazauna wurin sun bayyana gobarar ta tashi ne Sakamon Haduwar...
Kotun Da’ar ma’aikata ta dakatar da kungiyar kwadago NLC da takwarar ta ta TUC daga tafiya yajin aiki. Hukuncin kotun dai ya biyo bayan wata Kara...
Rahotanni daga filin jirgin saman Abuja na cewa kungiyoyin kwadago sun rufe titin da ke zuwa filin jirgin saman da safiyar yau, Alhamis. Da safiyar...
Hukumar Hisbah ta kori wani babban ma’aikacinta Yahaya Auwal Tsakuwa (OC Moto park) Hukumar ta kuma bayyana shi a matsayin wanda ake nema ruwa ajallo. An...