Kotun Majistret mai lamba 16 ƙarƙashin jagorancin mai Shari’a Alkasim Nasib Ɗan Fillo, ta aike da wani matashi gidan gyaran hali bisa zargin sa da laifin...
Rundunar yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wani matashi mai suna Mansur Umar, mai shekaru 25 da ake zargi da kashe wani mutum mai...
Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON, ta ce zuwa yanzu Maniyyatan ƙasar nan su dubu 3,644, ne suka sauka a ƙasa mai tsarki, domin sauke Farali a...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta sami nasarar kama wani da ake zargi da shahara da harkar fashi da Makami, da kuma ta’ammali da miyagun kwayoyi...
Rahotanni sun bayyana cewa yanzu haka jirgin farko na Maniyyata aikin Hajjin daga jihar Bauchi, ya tashi zuwa Saudiyya a Juma’ar nan da maniyyata 555, domin...
Wani mai ta’ammali da kayan maye mai suna Abubakar Isah, ya ce idan ya samu mace Kamila mai hankali da tarbiyya wadda za ta aure shi,...
Al’ummar unguwar Mai Dile sun bayyana kaɗuwar su kan yadda suka ce mai unguwar Ɗan Maliki ya hana su binne gawar Ƴar uwa a gare su...
An shiga ruɗani yayin da aka yi zargin wata amarya mai suna Saudat ta yanka angonta Salisu da hakan ta sa ya baƙunci Lahira, a unguwar...
Yayin da rikicin fadan Daba ke kara ta’azzara a wasu daga cikin sassan jihar nan, shugaban gamayyar matasan Kano Muhammad Tijjani Dorayi, {MTD}, ya yi kira...
Majalisar zartarwa ta jihar Jigawa, ta amince da sauyin ma’aikatu uku daga cikin kwamishinonin jihar 17 a jihar. Kwamishinan ma’aiktar yada labarai a jihar ta Jigawa,...
Hukumar da ke kula da gidajen gyaran hali ta ƙasa reshen jihar Kano, ta musanta zargin da wani mutum ya yi na cewar, ana lalata da...
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan adam ta Global Community for Human Rights Network, ta ce tana ci gaba da bincike kan wani ƙorafi da wani mutum ya...
Babbar kotun shari’ar Musulunci da ke zamanta a Post Office, a Kano, ƙarƙashin jagorancin mai Shari’a Munzali Tanko Soron Ɗinki, ta aike wata mata da wani...
Yayin da ake murnar ranar Ma’aikata ta Duniya a yau 1 ga watan Mayu, ƙungiyar ma’aikatan hukumar samar da ruwan Sha ta jihar Kano, ta ce...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta ci gaba da inganta rayuwar ma’aikata tare da samar musu da yanayin aiki mai kyau a fadin jihar. Gwamna...