Hukumar zaɓe mai zaman kanta a kasa INEC ta sha alwashin magance matsalar sayen ƙuri’a a zaɓen ƙasar nan da ke tafe, ta hanyar haɗa hannu...
Jami’an hukumar NDLEA sun yi nasarar kame wani makaho mai shekaru 67, Aliyu Adebiyi, wanda aka samu kiligiram 234 na tabarar wiwi a gidansa. An ce...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yace batun sauyin Kudi ba gudu ba ja da baya, Wanda zai fara aiki a ranar 31 ga wannan wata na janairu....
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta tabbatar da barkewar annobar cutar Tarin Mashako da cutar Lassa a kananan hukumomin jihar 13 da suka hadar da karamar...
Rahoto:Hassan Mamuda Ya’u Iyaye su rinka mayar da hankali a kan karatun Islamiyyar yaransu Ilimin Addini na da matumar muhimmanci a wanan lokaci Guda daga cikin...
Kungiyar kwallon kafa ta Atletico Madrid ta sanar da sayan dan wasa gaban kungiyar kwallon kafa ta Barcelona dan asalin kasar Netherlands mai shekaru 28 Memphis...
Kungiyar kwadago ta kasa NLC ta ce ya kamata babban bankin kasar nan, CBN ya yi la’akari da halin da masu karamin karfi da mazauna yankunan...
Kungiyar ta Wolverhampton ta sanar da sayan dan wasa Pablo Sarabia mai shekaru 30, daga kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint – Germain. Pablo Sarabia ya...
Zaynab Bilyamin daliba ce dake ajin karshe a tsangayar ‘Chemistry’ a jami’ar tarayya ta Dutse a jihar Jigawa ta sauya ledar ‘pure water’ zuwa makamashin kananzir...
Hukumar kwastam da ke filin jirgin sama na Murtala Muhammad a Legas, ta kama kayayyakin sojoji da na ‘yan sanda waɗanda take zargin an shigo da...
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta doke abokiyar hamayyarta ta Real Madrid a wasan karshe da suka buga a daren litinin da ci uku da daya,...
Kamfanin hakowa da sarrafa albarkatun man fetur na Najeriya NNPCL, yauwa bayyana cewa cikin watan Maris din 2023 ne za a fara aikin hako danyen man...
Shugaban Hukumar Zaɓe mai zaman kanta ta kasa Farfesa Mahmood Yakubu ya jaddada shirinsu na gudanar da babban zaɓen wannan shekara a lokacin da aka tsara,...
Kungiyar kwallon kafa ta Southampton da ke kasar Ingila ta sanar da sayan dan wasa Carlos Alcaraz mai shekaru 20 daga kungiyar kwallon kafa ta Racing...
Rahorannin dake fitowa Wasu daga ma’aikatar albarkatun man fetur ta kasa ta ce gwamnatin tarayyar ta bayar da kusan nairan biliyan 173.2 domin daidaita farashin sama...