Hukumar Shari’a ta jihar Kano, ta ce za ta tunkari matsalar ƙwacen Waya haɗin gwiwa da dukkan shugabannin kasuwannin wayoyi da masu ruwa da tsaki a...
Wata babbar kotu da ke Ajah, a jihar Lagos, ta yanke wa wani mutum mai suna Chukwudi Okonkwo Goodness, hukuncin daurin shekaru 74 a gidan yari...
Jagoran ƴan bindigar nan, Bello Turji, ya buƙaci Manoma a wasu yankunan jahohin Zamfara da Neja, da su biya Naira miliyan 50 kafin a basu damar...
Rahotanni na nuni da cewa sabon zaɓaɓɓen shugaban karamar hukumar Bakori da ke jihar Katsina, Hon. Aminu Dan Hamidu, ya rasu kasa da watanni biyu bayan...
Mai Martaba Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu, ya hori al’ummar Musulmi da su hada kawunansu don ci gaban addinin Islama. Sarkin ya bayyana hakan...
Yayin da za’a gudanar da babbar Sallah a ranar Juma’ar nan, rundunar tsaro da ke yaƙi da faɗan Daba da ƙwacen Waya da kuma daƙile harkokin...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce dakarun ta za su fita kamen barayin Naman Sallah, wato masu yin fincen Nama a lokacin babbar Sallah. Mai...
Masarautar Kano ƙarƙashin jagorancin Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sunusi II, ta umarci dukkan Hakimai da ke ƙarƙashinta da su shigo cikin birnin Kano a gobe Laraba...
Hukumar tace fina-finai da Dab’i ta jihar Kano ta bayyana shirinta na saka kafar wando ɗaya da duk wani gidan wasa da ɗakunan taro ko masu...
Masanin harshen Hausar nan da ke jihar Kano Dr. Magaji Ahmad Gaya, ya yi kira ga al’umma da su rinƙa amfani da kayayyakin da jama’ar Hausawa...
Hukumomi a ƙasar Saudiyya sun bayyana cewa za a fassara huɗubar ranar Arfat, da Yaruka guda 34 a faɗin Duniya. A cikin sanarwar da shafin Inside...
Mai Martaba Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sanusi II, ya dakatar da ziyarar aiki da ya kai Birnin Abuja da kuma zuwa wasu taruka ciki har da...
Hukumar tace Fina-finai da Ɗab’i ta Jihar Kano karkashin jagorancin Abba El-mustapha, ta haramta lika duk wani irin nau’in Hoto ko kalmomi marasa ma’ana a jikin...
Kotun Majistret mai lamba 15 karkashin jagorancin mai Shari’a Abdul aziz Habib ta aike da wani matashi gidan ajiya da gyaran hali bisa zarginsa da laifin...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta samu nasarar kama aƙalla mutane 41, da ake zargi da hannu wajen kisan Baturen ƴan sandan Rano, a ranar Litinin...