Koma Labarai
Siyasa

Mustapha Kwankwaso ya zama ɗan takarar mataimakin Gwamnan Kano a jam'iyyar NDC

Hassan Mamuda Ya'u 0 views
Mustapha Kwankwaso ya zama ɗan takarar mataimakin Gwamnan Kano a jam'iyyar NDC

Tsohon Kwamishinan matasa da wasanni na jihar Kano Hon. Mustapha Rabi'u Musa Kwankwaso, ya zama ɗan takarar mataimakin Gwamna na jam'iyyar NDC a Kano, a zaɓen 2027, da ke tafe.

Kakakin tafiyar Kwankwasiyya Dr. Habib Sale Mailemo ne ya sanar da hakan a shafinsa na Facebook, a ranar Litinin 15 ga Yuni, 2027.

Ƙarin bayani na nan tafe.

Ready to PlayDala FM88.5 FM