Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ne zai yi hawan sallar bana - Gwamnatin Kano
Hassan Mamuda Ya'u 0 views

Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana Mai martaba Sarki Muhammadu Sanusi II, a matsayin wanda zai yi hawan Sallar bana da ke tafe.
Bayanin hakan ya fito daga bakin Mai bai wa Gwamnan Kano shawara kan al'amuran masarauta Farfesa Tijjani Mujammad Naniya, a ranar Litinin 16 ga Maris, 2026.
Ƙarin bayani na nan tafe...



