Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya sake gabatar da sunan Farfesa Mahmood Yakubu, a majalisar dokokin kasar, domin sake ci gaba da jagorantar hukumar zabe mai zaman...
Masanin kimiyyar siyasa a Jami’ar Bayero da ke jihar Kano Farfesa Kamilu Sani Fagge, ya ce, babu wanda ya cancanci ya sha romon dumukradiya kamar talaka,...
Guda daga cikin magoya bayan jam’iyyar APC Gandujiyya a jihar Kano, S.A Aminu Black Gwale ya kalubalanci sabon tsarin da mataimaki na musamman ga gwamnan Kano,...
Dan takarar shugabancin Amurka, Joe Biden ya ce abokin adawarsa wato Shugaba Donald Trump ya dasa fargaba da kuma rarrabuwar kawuna a tsakanin Amurkawa. Joe Biden...
Nuna rashin da’ar wasu ‘yan majalisar dokokin jihar Kaduna guda uku a zauren majalisa ya janyo masu hukuncin dakatarwa na tsawon watanni tara a ranar Talata....
Tsohon kwamishinan ayyuka na jihar Kano Engr. Mu’azu Magaji Dan Sarauniya ya yi gugar zana kan siyasar cikin gida a jam’iyya mai mulki a Kano ta...
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya nada mataimaka a bangarori daban-daban domin tafikar da aikin gwamnati. Sakataren gwamnatin Kano, Usman Alhaji Usman ne ya...
Gwamnan jihar Abia Dr. Okezie Ikpeazu ya sauke kwamishinan sufuri na jihar Ekele Nwaohammuo da shugaban kwamitin riko na karamar hukumar Umuneochi Mathew Ibe daga mukamin...
Majalisar wakilai ta ce za ta sake nazartar dukannin yarjejeniyar karbo basussuka da gwamnatin tarayya ta sanyawa hannu. Mataimakin shugaban kwamitin kula da karbo basussuka na...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta fitar da wasu sabbin tsare-tsare da za’a yi amfani da su wajen yiwa dokar zabe kwaskwarima domin...