Fitaccen mashiryin fina-finan masana’antar Kannywood, Bashir Maishadda, ya musanta labarin dake ta karadewa a shafukan sada zumunta cewa, zai auri jaruma Aisha Humaira, biyo bayan ganin...
Shugaban karamar hukumar Dawakin Tofa, Alhaji Ado Tambai ne ya tabbatar da hakana cewa, daga yanzu babu saurayin da zai yi sake kula wata budurwa, har...
Kungiyar sada zumunci a shafin Whatsap mai suna, Birnin Masoya, ta ce hadin kai da sada zumunci da su ke yi a shafin Whatsapp, ya sanya...
Rundunar ‘yan sandan Kano ta ce za ta bayar da cikakken tsaro, domin ganin an gudanar da bukukuwan Kirsimeti da na sabuwar shekara cikin kwanciyar hankali...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta kara samun ƙorafi daga wata budurwa a kan matashin da rundunar ta kama a baya, wanda ya ke yi wa...
Jarumi a masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Sani Garba (SK), ya ce, labarin da a ke yaɗawa a shafukan sada zumunta na cewar ya mutu...
Kungiyar Teburin mai shayi na unguwar Ja’en a yankin ƙaramar hukumar Gwale, Aminu S Gandu, ta gudanar da bikin cin nama na musamman a yankin. Taron...