Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar dan majalisar tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Kura, Madobi da Garun Malam Yusuf Datti na Jam’iyyar NNPP, inda tace...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar ya nemi gaggauta yi wa tsarin mulkin kasar gyaran fuska don hana duk wata kotu abin da...
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Adamawa ta tabbatar da zaben Ahmadu Umaru Fintiri a matsayin zababben gwamnan jihar a zaben gwamnan da aka yi aranar...
Kotun ƙolin Najeriya ta tsayar da ranar Alhamis domin yanke hukunci kan ƙarar da ƴan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, da na jam’iyyar...
Kwamitin da ke kula da asusun ajiya na kasa, FAAC ya tara Naira Tiriliyan 1.594 A Watan Satumba, ya raba Naira Biliyan 903 Zuwa bangarorin Gwamnati...
A yau litinin 23 ga watan Oktoba kotun kolin Kasar nan za ta fara sauraron korafin da Dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar...
Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL, ya gargadi jama’ar kasar da su kiyayi sayen mai suna adanawa, don tsoron fuskantar karanci da karin farashin man. ...
Kotun kolin Nigeria ta Sanya litinin 23 ga watan Oktoba domin fara sauraron koken da Dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar na kalubalantar...
Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu a Kwarya-kwaryan kasafin kudin na shekarar 2023 wanda ya kai biliyan hamsin da takwas, da miliyan...
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin Ola Olukoyede a matsayin sabon Shugaban Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Ta’annati (EFCC) na tsawon shekaru hudu...