Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta tabbatar da tashin wata Gobara a cikin wani gida dake Gaida Diga dake yankin ƙaramar hukumar Kumbotso. Jami’in hulɗa...
Dandazon matasa sun yi wa kotun Majistret ta Nomansland tsinke a jihar Kano, daf da lokacin da a ke yunkurin sauraron shari’ar Magaji Mua’zu da gwamnatin...
‘Yan sandan kasar Birtaniya sun kama dan wasan Manchester United, Mason Greenwood, bisa zarginsa da aikata laifin fyade da cin zarafi, biyo bayan zarge-zargen da aka...
Kasar Masar za ta kara da mai masaukin baki kasar Kamaru a ranar Alhamis, a wasan kusa da na karshe a gasar cin kofin nahiyar Afrika....
Rafael Nadal ya lashe kambun gasar kwallon Tennis na Grand Slam karo na 21 bayan ya fafata da dan wasan Rasha, Daniil Medvedev a wasan karshe...
Kungiyar Everton ta naɗa tsohon ɗan wasan Ingila kuma tsohon ɗan wasan tsakiya na Chelsea, Frank Lampard a matsayin sabon mai horar da ita. Lampard, mai...
Dan wasan gefen kasar Colombia, Luis Diaz ya rattaba kwantiragi a kungiyar kwallon kafa ta Liverpool na tsawon shekaru biyar. Luis Diaz ya koma Liverpool a...
Kotun Majistret mai lamba 58 karshin mai Shari’a, Aminu Gabari ta yi umarnin a tsare Injiniya Mu’azu Magaji Dan Saruaniya a asibitin ‘yan sanda. Tun da...
Limamin masallacin Juma’a na Masjidi Sahaba Dr. Abdullahi Muhammad Getso ya ce, duk wanda ya kashe wani mutum shima a kashe shi, shi ne za a...
Limamin masallacin Juma’a na hukumar shari’a ta jihar Kano, Malam Haruna Muhammad Bawa ya ce, wajibi ne mu rinka kiyaye hakkokin al’ummar da mu ke gudanar...