Gwamnatin Jihar Kano ta bayar da umarnin hanzarta bude makarantun kwalejojin fasaha guda shida a jihar domin baiwa daliban ajin karshe damar rubuta jarrabawar kammalawa ta...
Babban limamin Masallacin Juma’a na Uhud da ke unguwar Maikalwa kan titin zuwa Zariya, Dr. Khidir Bashir ya ja hankalin al’umma da su rinka kyautatawa iyayen...
Gwamantin jihar Kano ta amince da kashe Naira biliyan Uku, domin gina sabbin ajujuwa da kuma gyare-gyaren makarantu a fadin jihar Kano. Shugaban hukumar Ilimin bai...
Limamin masallacin Juma’a na Abdullahi Bin Mas’ud da ke Unguwar Kabuga ‘Yan Azara Malam Abubakar Abubakar sha’aibu Dorayi ya bukaci gwamnatin tarayya da ta bude boda...
Ƙungiyar Direbobin Tifa ta kasa reshen jihar Kano ta bukaci gwamnatin Kano da ta dakatar da ƙarin ƙudin dutse da wasu kamfanonin ƙasar Sin da ke...
Bayan ɓullar cutar Corona a Najeriya kawo wannan lokaci masu ƙananan sana’o na ci gaba da kokawa a kan ciniki da kuma durƙusar da tattalin arzikin...
Sarkin Pindiga, mai martaba Alhaji Muhammad Seyoji Ahmad, da ke jihar Gome ya bukaci Gwamnatin tarayya da na jihohi da su samar da tsari mai ɗorewa...
Hukumar bayar da agajin gaggawa da tsugunar da gajiyyu ta jihar Kano ta kai ziyara gidan da gini ya danne wasu ‘yan mata biyu har su...
Babbar Kotun jihar Kano mai lamba 1, karkashin babban Jojin Kano, Nura Sagir Umar inda Kwamared Bello Basi, ya shigar da kara ya na zargin Hukumar...
An gurfanar da wani matashi a rukunin Kotunan majistret da ke unguwar Gyadi-gyadi, karkashin mai shari’a Huda Haruna Abdu a kan zargin sata. ‘Yan Bijilante na...