Ma’aikatan wani Kamfanin Tabarma da ke unguwar Sharada a jihar Kano sun gudanar da zanga-zangar lumana a kan rashin karin albashi da rashin damuwa da lafiyar...
Direbobin motar da ke tashar gyadi-gyadi wadanda a ka yi zargin sun yi yunkurin kona motar jami’an KAROTA lokacin da su ka je tashin tashar motar...
Babban Kwamandan hukumar Hisba Sheikh Harun Ibni Sina ya ce, za su ci gaba bibiyar yadda masu maganin gargajiya ke tallar magani a kasuwanni, domin hana...
Bayan gudanar da bincike a kan korafin iyalan wani magidanci ma’aikacin wani kamfanin Katifa a jihar Kano a kan rashin gamsuwa da su ka yi na...
Kungiyar kula da mabakartu da ke unguwar Sani Mainagge a karamar hukumar Gwale tayi kira ga masu wadata su kawo tallafi domin gyaran makabartar unguwar Sani...
Majalisar dokokin jihar Kano ta koma bakin aiki bayan da ta shafe tsawon wata biyu ta na hutu, wanda ta tafi ranar 22 ga watan Yuli...
Sarkin al’ummar Hausawa na Afrika Alhaji Abdulkadir Labaran Koguna wanda ya ce, sun karrama Freedom Radiyo da Dala FM saboda gudunmawar da tashoshin su ka bayar...
A kalla mutane dubu biyu da ashirin da bakwai ne wadanda hare-haren ‘yan bindiga ya tilastawa barin matsugunan su, su ka dawo gidajensu a jihar Katsina....
Gwamantin tarayya ta ce, lokacin buɗe makarantu bai yi ba, kuma tana gargaɗin gwamnonin jihohi da kada su karya dokar da ta bayar ta buɗe makarantu...
Wani gida da ya rushe a unguwar ƙofar Kansakali layin Alhawali da ke ƙaramar hukumar Gwale a jihar Kano, ya jikkata mutane uku tare da rasa...