Hukumar kashe gobara ta jihar kano ta ce jami’in nan nata da ake zargin yayi arba da aljanin cikin ruwa yana samun sauki Da yammacin Alhamis...
Jama’ar gari fiye da dari biyu (200) ne suka taimaka wa jami’an hukumar KAROTA cafke wani direba. Jamian hukumar da ke aiki akan zuwa Zaria daf...
Labarin komawar dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars, Gambo Muhammad zuwa kungiyar kwallon kafa ta Katsina United ya rigaya ya zama abin tattaunawa a...
Kotun majistret mai lamba 34 karkashin mai sharia Aminu Usman Fagge, ta fara sauraron wata Shari’a wadda hukumar tace fina finai ta jahar Kano ta gurfanar...
Kungiyar kare hakkin dan adam mai suna Global Community Human Rights ta fidda sanarwar neman wata mata ruwa a jallo, bayan da shirin Baba Suda na...
Matashi Hafiz Idris Abubakar ne ya lashe gasar karatun Alku’ani ta duniya da aka kammala a kasar Saudiyya. Hafiz daga jihar Borno ya zamanto wakilin Najeriya...
Kotun sauraron korafin zabe a kano karkashin mai shari’a Ajoke Adepoju ta kori karar da Usman Mahmud Adamu da jam iyyar PDP suka shigar suna kalubalantar...
Sunan sa Abul Haq al Halabi, ya rasu yana da shekaru 60 a duniya, sannan ya shafe shekaru 40 yana kiran sallah a masallacin Al Sulaymani...
Kotun sauraron korrafin zabe ta bada umarnin sake zabe a mazabar Tsamiya dake Mariri a yankin karamar hukumar Kumbotso. Mai shari’a Nanye Aganaba ya jingine shari’ar...
Labarin jakin nan da wani matashi ya sokawa wuka kusan mun kawo muku shi a makon daya gabata. Koda yake mummunan yanayi da jakin ke ciki...