Wani lauya mai zaman kansa a jihar Kano, Barista Umar Usman Danbaito ya ce, Dabba bata cikin rukunin wadanda za a iya kai kara gaban kotu....
Ana zargin wani gida a yankin Zawaciki da ke karamar hukumar Kumbotso, ana amfani da diddigar man girki, domin tatsar wani man wanda ba shi da...
Wata babbar kotun jihar Ribas da ke zamanta a birnin Fatakwal ta tsare wasu mutum hudu a gidan yari, bisa zargin fashi da makami a gidan...
Babban daraktan hukumar fasaha da sadarwa na birnin tarayya, Muhammad Sule, ya shawarci mazauna birnin da su sanya kyamarorin tsaro a gidajensu, domin sama wa gwamnati...
Ministan noma da raya karkara, Mohammed Abubakar, ya yi watsi da fargabar da ake yi na cewa za a fuskanci karancin abinci cikin watanni masu zuwa...
An soke tashin jiragen da aka shirya tashinsu yau da safe a filin jirgin sama na Murtala Mohammed da ke Legas, sakamakon zanga-zangar ma’aikatan filayen jiragen...
An gurfanar da wasu mutane biyu kotun majistret da ke yankin Dan Tamashe, a Rijiyar Lemo, karkashin mai shari’a Sunusi Maje, kan laifin hada baki da...
Dagacin Sharada Alhaji Iliyasu Mu’azu Sharada ya ce, al’ummar Sharada su guji amfani da su a lokacin zabe, domin tayar da husuma. Alhaji Iliyasu Sharada, ya...
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, zai kama hanyarsa zuwa Ingila, domin a duba lafiyarsa a yau Litinin. Mai magana da shugaban, Femi Adesina a sakon da ya...
Limamin masallacin Juma’a na Sheikh Mahmud Adam, dake sabuwar Gandu, Mallam Iliyasu Muhammad, ya ce, al’umma su haɗan su domin samar da ci gaba a tsakanin...