Kungiyar masu fafutukar kare hakkin bil’adama ta kasa (HURIWA), ta bukaci shugaban hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa, Birgediya Janar Buba Marwa mai ritaya,...
Kungiyar gwamnatin wasa ta matasan unguwar Chiranci da ke Dorayi, karamar karamar hukumar Kumbotso a jihar Kano, ta shirya zaben gwamnan matasa, domin samar da hadin...
Kungiyar tallafa wa marayu da ke garin Kunya a karamar hukumar Minjibir ta ce, burin su tallafa wa marayu yankin, domin suma su ci gaba da...
Ɗan gudun hijirar kasar Ukraine, ya musulunta bayan an ba shi mafaka a wani masallaci. A cewar BBC, mutumin mai suna, Voronko Urko, ya samu mafaka...
Babbar kotun shari’ar musulunci da ke zamanta a Kofar Kudu, karkashin mai shari’a Ibrahim Sarki Yola, ta sanya ranar 29 ga watan Agusta, domin ci gaba...
Gwamnatin jihar Jigawa ta ayyana ranar Juma’a 26 ga watan Agusta, 2022, a matsayin ranar hutu, domin tunawa da cika shekaru 31 da kafa jihar. Hakan...
Wani matashi mai suna Najeeb Shehu Umar, mai shekaru 24, dalibi mai matakin aji na 300 a Jami’ar Tarayya ta Dutsinma a na zarginsa da kashe...
Kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra, ta bukaci al’ummar Kudu maso Gabas da su gaggauta binne wadanda suka mutu cikin kwanaki uku, maimakon a bar gawa...
Babban rajistara kotunan jihar Kano, Malam Abubakar Haruna ya dawo daga taron kungiyar lauyoyi na kasa NBA a jihar Legas, inda aka ci gaba da bayar...
Wani matashi mai sayar da danyen Dankali a jihar Kano, Muhammad Basiru Dandinshe, ya ce, akwai bukatar mutum ya rike komai kankantar ta, domin idan babu...