Gwamnatin jihar Katsina ta ce an samu ma’aikatan lafiya 14 da su ka kamu da cutar Covid-19 a jihar. Gwamnan jihar, Alhaji Aminu Bello Masari shi...
Babban jami’in tsare-tsare na kwamitin kar ta kwana na dakile cutar a Kano, Dr Tijjani Hussain, ya ce yanzu haka gwamnatin jihar Kano za ta sallami...
Gwamnatin jihar Borno ta tabbatar da cewa yanzu haka mutane 106 a ka tabbatar sun kamu da cutar Covid-19 a jihar. Ma’aikatar lafiya ta jihar Borno...
Wani likita a jihar Kano ya rasa ransa sakamakon cutar Coronavirus da ta kama shi har ta yi sanadiyar ajalin sa. Shugaban kungiyar likitoci ta kasa...
Wani dan kasuwa a jihar Kano, Alhaji Hamisu Rabi’u ya ce bin umarnin gwamnati na takaita zirga-zirga shi ne abun da ya dace ga kowanne mutum....
A cikin jawabin sa da ya yi a yau yayin da kwamitin kar ta kwana na fadar shugaban kasa kan cutar Covid-19, Ministan muhalli, Muhammad Mahmud...
Gwamnatin jihar Sokoto ta sanya dokar takaita zirga-zirga daga karfe 8 na dare zuwa karfe 6 na safe. Gwamnan jihar, Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ne ya...
Kididdigar baya-bayan nan kan cutar Covid-19 a kasar nan ta nuna cewa izuwa yanzu jihar Legas ta na da mutane 1,107 da su ka kamu da...
Cibiyar dakile cututtuka masu yaduwa ta kasa NCDC ta ce mutane 400 ne suka warke daga cutar Covid-19 a Nijeriya. Cikin kididdigar da cibiyar ta wallafa...
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da cewa adadin wadanda su ka kamu da cutar Covid-19 a jihar sun kai mutane 342. A daren Lahadin da ta...