Babban limamin masallacin Juma’a na Abdullahi Ibni Mas’ud dake unguwar Kabuga ‘Yan Azara Malam Zakariya Abubakar ya bukaci al’umma da su yi amfani da tufafi da...
Shugaban kasuwar Muhammadu Abubakar Rimi ta Sabon Gari Alhaji Uba Zubairu Yakasai ya ce, za su dauki mataki akan masu abinci da masu gadi da kuma...
Hukumar Kashe Gobara ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kiyaye wajen amfani da wuta a lokacin sanyi domin kaucewa tashin Gobara. Mai...
Sarkin askar jihar Kano kuma shugaban wanzan kasa Alhaji Yunusa Muhammad Nabango ya bukaci al’umma da su rike Wanzama hannu biyu kada su yi nisa da...
Hukumar Hisba ta fara bibiyar wuraren shakatawa da bukukuwa a jihar Kano domin bin umarnin gwamnatin jihar Kano na rufe gidajen shakatawa da bukukuwa a jihar....
Hukumar yaki da cin hanci da cin hanci da rashawa da karbar korafe-korafe ta jihar Kano ta yaba gdajen radiyo akan bayar da gudunmawa da su...
Kotun shari’ar musulunci da ke zamanta a Kofar Kudu, wata mata ta yi karar wani mutum da cinye mata Filaye guda takwas ta hanyar ba ta...
Mai magana da yawun kotunan jihar Kano Baba Jibo Ibrahim ya tabbatar da umarnin rufe kotunan jihar Kano a ranar Talata. Sai dai Baba Jibo Ibrahim...
Babbar kotun shari’ar musulunci da ke filin Hockey karkashin mai shari’a Abdullahi Halliru Abubakar, ta gurfanar da wata mata kan zargin karbar kudi Naira miliyan tara...
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci masu masana’antun da suka durkushe a jihar da su yi amfani da damar da kungiyoyin bunkasa tattalin arziki...