Wata uwar gida mai suna Zinatu, ana zargin yayin da ake yi mata Rukiyya, ta kira sunan wani mutum tare da ikirarin maye ne shi a...
Wani masanin al’amuran aljanu da magungunan addinin musulunci a jihar Kano, Malam Abdullahi Idris Danfodio ya ce, Aljani yafi kowa karya a dukkanin halittar Allah, kuma...
Kungiyar kare hakkin Dan Adam da jin kai ta Human Right and Community Service Initiation dake jihar Kano ta ce, matsalar kwacen waya ya samo asali...
Babban limamin masallacin Juma’a na Umar Sa’id Tudun wada dake unguwar Tukuntawa gidan rediyon Manoma, Dakta Abdullahi Jibril Ahmad Ya ce, Laifi ne babba ya kasance...
Limamin masallacin Juma’a na Jami’ur Rasul Tukuntawa Gidan maza, Malam Abubakar Ahmad Sorondinki, ya ja hankalin al’ummar musulmi da su rinka kyautatawa junan su ta hanyar...
Limamin masallacin Juma’a na Malam Adamu Barbare Almadabawi dake unguwar Bachirawa a jihar Kano, Malam Muhammad Yakubu Umar Madabo ya ce, neman ilimi farilla ne a...
Limamin masallacin Juma’a na Shelkwatar rundunar ‘yan sandan jihar Kano dake unguwar Bompai SP Abdulkadir Haruna ya yi kira ga al’ummar musulmi da su guji ayyukan...
Limamin masallacin Juma’a na hukumar Shari’a ta jihar Kano, Malam Dayyabu Haruna Rashid ya ja hankalin al’ummar musulmi da su rinka kulawa da Sallar Juma’a wajen...
Tsofaffin daliban makarantar Sakandiren karamar hukumar Bunkure, sun koka kan yadda su ke fama da matsalar rashin kujerun zama da kayan koyo da koyarwa a makarantar...
Kungiyar kare hakkin Dan Adam ta Human Right Network dake jihar Kano ta ce, za ta bibiyi hakkokin wasu ‘yan kasuwar Kantin Kwari da su ka...