Kwamishinan ƴan sandan jihar Kano, Sama’ila Shu’aibu Dikko ya ce, bai ga jihar da ake nuna ƙauna ga jami’an tsaro kamar jihar Kano ba. CP Sama’ila...
Wani dattijo mai suna Umaru Musa, mai kimanin shekaru 87 ya ce, tunanin makomarsa ya sa ya ci gaba da neman ilimin addini. Malam Umar, ya...
Babbar kotun jiha mai lamba 5, ƙarƙashin mai shari’a Usman Na’abba, ta ɗage zaman ta, sakamakon Abdulmalik da wasu mutane 2 da ake zargin su da...
Shugaban majalisar malamai ta jihar Kano, Sheikh Ibrahim Khalil, ya koma jam’iyyar African Democratic Congress (ADC). A baya ne dai Sheikh Ibrahim ya fice daga jam’iyyar...
Wani matashi mai jini a jika ya jingina zaman kashe wando da mutuwar zuciya a wani hali na cimma zaune a tsakanin matasa. Muhammad Sani Abubakar...
Limamin masallacin Juma’a na Nana A’isha da ke Unguwar Gabas Naibawa, Sheikh Abubakar Jibril ya ce, tabarbarewar tarbiya a cikin al’umma ya sanya yanzu abubuwa na...
Limamin masallacin Juma’a na Faruq da ke Unguwa Uku CBN Quarters, Dr Aminu Isma’il ya ce, ana bukatar duk abin da musulmi zai gudanar a rayuwarsa...
Limamin masallacin Juma’a na masjidul Kuba da ke unguwar Tukuntawa, malam Abubakar Ibrahim ya ce, rashin yin gwaji tsakanin masoya har sai bayan sun shaku, shi...
Kotu majistret mai lamba 58 karkashin jagorancin mai shari’a, Aminu Gabari ta sanya Injiniya mua’zu Magaji Dan Sarauniya a hannun beli. Cikin kunshin tuhumar da ‘yan...
Sakamakon rikicin shugabancin jam’iay a Kano tsakanin bangaren Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje da tsagin sanata Malama Ibrahim Shekarau, wasu ke alakanta uwar jam’iyyar APC...