Limamin masallacin Juma’a na Masjidi Sahaba Dr. Abdullahi Muhammad Getso ya ce, duk wanda ya kashe wani mutum shima a kashe shi, shi ne za a...
Limamin masallacin Juma’a na hukumar shari’a ta jihar Kano, Malam Haruna Muhammad Bawa ya ce, wajibi ne mu rinka kiyaye hakkokin al’ummar da mu ke gudanar...
Shugaban karamar hukumar Dawakin Tofa, Alhaji Ado Tambai ne ya tabbatar da hakana cewa, daga yanzu babu saurayin da zai yi sake kula wata budurwa, har...
Lauyan tsohon kwamishinan ayyuka Mu’azu Magaji, Barista Garzali Datti Ahmad, ya ce, tsohon Kwamishinan ya tsaya inda kuma suka cakume shi suka jefa shi a cikin...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano, ta gurfanar da matar Abdulmalik, malamin makarantar da ake zargi da kashe Hanifa, a gaban Kotun Majistiri mai Lamba 12, ƙarƙashin...
Wata mata mai rajin tallafawa mata domin dogaro da kan su, Nafisa Sulaiman Aliyu ta ce, tallafawa iyaye mata da jari domin sana’ar dogara da kai...
Wani masanin harhada magunguna a jihar Kano, Pharmacist Najib Bello ya ce, kuskure ne al’umma su rinka shan magani ba tare da sun je likita ya...
Babban limamin masallacin Juma’a na Sahaba da ke Kundila a kan titin Maiduguri, Sheikh Muhammad Bin Usman, ya ce, babu wani abu mafi farin ciki da...
Hukumar Hisba ta jihar Kano ta kai simamen shagunan da ake sayar da Shisha a kan titin Bompai da ke jihar Kano, inda ta samu nasarar...
Wani magidanci mai sana’ar sarrafa Turoso a yankin Kududdufawa ya ce, sama da shekaru goma ya na aikin sarrafa Turoso, amma ko ciwon kai bai taba...