Gwamnatin jihar Kano ta bayar da umarnin rufe wata makaranta mai zaman kanta mai suna, Noble Kids Academy da ke Kwanar Dakata a karamar hukumar Nassarawa...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano, ta tabbatar da kama mutanen da su ka yi garkuwa da wata ƙaramar yarinya mai suna, Hanifah Abubakar, ƴar kimanin shekara...
Kungiyar kare hakkin Dan Adam da jin kai ta Human Right Network of Nigeria, Kwamared Karibu Yahaya Lawan Kabara ya ce, su na goyan bayan Kungiyar...
Ana zargin wasu matasa da satar Injin Generator a teburin mai shayi, yayin da su ka je domin shan shayi. Bayan an yi nasarar kama matasan,...
Wani dan kasuwa da ke sana’ar sayar da buhunan Goriba, mai suna Tasi’u Abubakar, a kasuwar gada da ke unguwar Rijiyar Lemo a jihar Kano ya...
Wata mata ta nemi mijinta ya sake a kotun shari’ar musulunci mai lamba biyu da ke zamanta a Kofar Kudu, karkashin mai shari’a Halhalatul Kuza’i Zakariyya,...
Kotun shari’ar musulunci da ke zamanta a karamar hukumar Ungogo, karkashin mai shari’a Mansur Ibrahim Bello, ta ci gaba da sauraron shari’ar Dagacin Dausayi da wasu...
Firayim Ministan Biritaniya, Boris Johnson, ya na shan matsi da daga ‘yan majalisar dokokin da suka fusata kan jerin kulle-kulle na Korona da ya karya ka’ida...
Ɗaurarru da ke gidan ajiya da gyaran hali na Kurmawa a ƙaramar hukumar Birni da ke jihar Kano, sun gudanar da yabon manzon Allah (S.A.W) da...
Kotun shari’ar musulunci da ke zamanta a Shelkawatar hukumar Hisba a jihar Kano, ƙarƙashin mai shari’a Ali Jibril Danzaki, wani matashi ya gurfana kan zargin yiwa...