Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya yi kira ga shugabanni da su yi koyi da kyawawan marigayi sarkin Kano Alhaji Abdullahi Bayero, musamman...
Al’ummar yankin ‘Yar Gaya da Dadin Kowa da kuma Marmaraje da Jido dake karamar hukumar Dawakin Kudu a Kano, da suke karkashin Masarautar Gaya, sun koka...
Alkalin babbar kotun shari’ar musulunci ta kasuwar Rimi dake zaman ta a Shahuci, Ambbasada, Barista, Alkali Abdu Abdullahi Waiya, ya shawarci ma’aikatan jarida da su kara...
Shugaban hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa reshen jahar Kano NDLEA, Abubakar Idris Ahmad, Ya ce matukar ana son kawo karshen harkokin shaye-shaye...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta kara shigewa matasan jihar gaba wajen nemar musu aikin tsaro, bisa yadda suke fuskantar ƙalubale yayin da suke zuwa...
Dan Bindiga sanye da Hijabi, ya kashe wani jami’in ‘yan sanda a lokacin da suke aiki a kauyen Saki Jiki dake karamar hukumar Batsarin jihar Katsina....
Kungiyar sintirin Bijilante ta kasa reshen jihar Kano, karkashin Ubale Barau Muhammad Badawa, ta lashi takobin kakkabe bata garin da suke addabar mutane da kwacen wayoyi...
Hukumar tunkudo wutar lantari ta kasa TCN, ta bukaci mahukuntan jihar Kano da su tsaya kai da fata don ceto jihar daga cikin mawuyacin halin da...
Walin Kazaure, Sanata Dakta Babangida Hussaini ya bukaci ‘yan Najeriya da su kasance masu da’a tare da fatan samun ingantacciyar rayuwa a kasar nan. Dakta Babangida...
Rundunar ‘yan sandan jahar Kano, ta ce yanzu haka ta fara farautar wasu yan Damfara, da suke gabatar da kansu a matsayin Mambobin hukumar daukar ma’aikatan...