Malamin Addinin musuluncin nan a jihar Kano, Sheikh Tijjani Aliyu Harazimi Hausawa, ya ja hankalin iyaye da su ƙara kulawa da tarbiyyar ƴaƴan su, domin su...
Wata dattijuwa mai kimanin shekaru Ɗari, a unguwar Ɗorayi da ke karamar Gwale, a jihar Kano ta ce, duk shekara ta na gudanar da dafa Dambu...
Kotun shari’ar musulunci da ke Shelkwatar hukumar Hisba a jihar Kano, ƙarƙashin mai shari’a Ali Jibril Ɗanzaki, ta yanke wa wani matashi hukuncin Bulala Tamanin, sakamakon...
Al’umma da dama ne su ka fito zagayen bikin Takutaha, a cikin wasu yankuna na jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin Sharu Sani Jambulo, wanda yake gudana, a...
Wani malamin makarantar Islammiyya, Malam Muhammad Hadi Sheikh Malam Hamza Bichi, da ke Unguwar Rijiyar Lemo, Daɗin kowa a ƙaramar hukumar Ungogo ya ce, sun fito...
Hukumar dauka da lura da aikin Dansanda (PSC) ta ce ta kammala shirin fara jarabawar daukar aiki a fadin Najeriya baki daya.Jami’In hukumar mai lura da...
Mashawarci na musamman ga gwamnan jihar Kano a kan aiki a tsakanin al’umma da jami’an tsaron ‘yansanda, Ambasada Muntari Gashash, ya ja hankalin mata da su...
Wani mai sharhi kan al’amuran yau da kullum, Kwamred Bello Basi Fagge, ya ce, hukuncin da jami’an hukumar KAROTA ke yankewa mutane tamkar su na shiga...
Dagacin garin Gandun Albasa, Injiniya Alƙasim Yakubu, ya ja hankalin matasa maza da mata, da su ƙara himma wajen neman ilmin addinin da na zamani, domin...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano, za ta kara inganta tsarin aikin Baturen ‘yansanda tare da al’umma, saboda gudunmawar da Jama’a ke bayar wa wajen tabbatar da...