Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu ya amince da nadin fitaccen dan wasan Hausa na masana’antar shirya Fina-finan Hausa ta Kannywood Ali Nuhu, a matsayin shugaban hukumar...
Yau juma’a 12 ga watan Janairu kotun koli za ta yanke hukunci tsakanin Abba Kabir Yusuf da kuma Dakta Nasiru Yusuf Gawuna. Shari’a ce dai da...
Yayin da ya rage kwana daya kotun koli ta sanar da hukuncin gwamna a Kano, Kungiyar kare hakkin dan adam ta Universal Declaration of Human Right...
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya amince da nadin sabbin mambobin kwamitin gudanarwa, a hukumar aikin hajji ta kasa NAHCON. Ta cikin wata sanarwa da mashawarci...
Kotun kolin Nigeria ta sanya ranar juma’a 12 ga watan Janairu a matsayin ranar da za ta yanke hukunci tsakanin gwamnan Kano injiniya Abba Kabir Yusuf...
Hukumar Yaki da Masu yi wa Tattalin Arzikin Kasa Zagon Kasa (EFCC), ta kwace fasfo din tsohuwar Ministar aJin-kai, Betta Edu da magabaciyarta, Sadiya Umar-Farouq, kan...
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) da ke jihar Kano ta ce, ta kammala dukkanin wasu shirye-shirye domin gudanar da zaɓen cike gurbi a...
Mataimakin shugaban kungiyar dalibai na garin Kofa dake karamar hukumar Bebeji Alhassan Abdullahi Nasiru, ya shawarci al’umma da su tashi tsaye wajen taimakon junansu, mai-makon jiran...
Shugaban kungiyar kare hakkin dan adam ta International Human right and Community Deploment Initiatives ta kasa reshen jihar Kano Kwamared Abubakar Musa Abdullahi, ya shawarci matasa...
Ma’aikatar Ilimi ta jihar kano ta sanar da ranar komawa makaranta, domin fara daukar karatun zango na biyu, ga daliban makarantun kwana dama na jeka ka...