Al’ummar garin Kanwa da ke karamar hukumar Madobi a jihar Kano sun koka a kan gonakin su da gwamnati ta karba a ka gina makaranta tsawon...
An gudanar da bikin ranar Hausa ta duniya wanda kungiyar Al’ummar Hausawan duniya (AHAD) karkashin shugabancin Dakta Abdulkadir Labaran Koguna, ta gudanar a Kofar tsohuwar Fadar...
An yi gwanjon kayayyakin mutane a harabar kotun majistret ta Nomanslan, inda a yayin da ake sayar da kayayyakin babban magatakardar kotun da sauran ma’aikatan kotun...
Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci sakataren gwamnatin Kano da ya aikewa da jami’ar kimiyya da fasaha ta Wudil umarnin cewa, su mayar...
Wani malamin addinin musulunci a jihar Kano Malam Muhammad Umar Abu Muslim ya ja hankalin matasa da su yi koyi da halaye na gari musamman halayen...
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta Kasa NAFDAC ta gargadi ‘yan kasar nan da su guji yin amfani da nau’in Tufa da Inibi da...
Kungiyar ‘yan jaridu ta kasa ta ce, za ta ci gaba da kare mutuncin ‘yan Jaridu a kowanne mataki tare da karfafa musu gwiwa domin gudanar...
Mutumin da a ke zargi da bibiyar tsohuwar matar sa a gidan mijin ta ya sake gurfana a gaban kotun shari’ar musulunci da ke Post office....
Masu harkar sayar da magunguna a Chemist na jihar Kano sun koka a kan yadda wasu jami’ai daga Abuja su ka zo sun a rufe shaguna....
Hukumar bayar da agajin gaggawa da tsugunar da gajiyayyu ta jihar Kano ta ce, zuba shara a magudanar ruwa da kuma rashin yashe su ne ke...