Limamin masallacin Juma’a da ke unguwar Na’ibawa by pass, malam Aminu Khidir Idris ya ce, babban aiki ne ga shugabanni su tashi tsaye, wajen dakile batanci...
Babbar kotun tarayya mai lamba 3, mai zamanta a unguwar Gyadi-gyadi, karkashin jagorancin justice J E Ingang, ta fara sauraron karar da hukumar nan mai yaki...
Hukumar nan mai yaki da masu yiwa tattalin arziki zagon kasa, EFCC ta gurfanar da wasu mutane biyu gaban daya daga cikin manyan kotunan jiha, da...
Babban kamfanin rarraba wutar Lantarki TCN ta ce, mutane su guji yin gini a karkashin wayar wuta, domin kaucewa afkuwar hatsari. Shugaban kamfanin, mai kula da...
Babbar kotun jiha mai lamba 17, da ke zamanta a unguwar Milla Road, ta dage shari’ar da tsofaffin ma’aikatan Kogin Hadeja Jama’are ke zargin hukumar na...
Kotun majistret mai lamba 29, karkashin mai shari’a Talatu Makama, wasu matasa 6 sun gurfana kan zargin fashin da makami. Kunshin tuhumar, ya bayyana cewar, ana...
Babbar wayar wuta ta TCN ta yi sanadiyar mutuwar wani sana’ar Fenti, a wani gida da ke unguwar Zawaciki a karamar hukumar Kumbotso, jihar Kano. Wani...
Kungiyar Bijilante da ke jihar Kano ta ce, al’umma su saka idanu akan duk motsin da ba su yarda da shi ba su sanar da jami’an...
Babbar kotun jihar Kano mai lamba 17, da ke zamanta a unguwar Milla Road, ƙarƙashin mai shari’a Sunusi Ado Ma’aji, ta dakatar ƙaramar hukumar Gwale da...
Wasu daga cikin daliban da su ka fadi jarabawar Qualifying a jihar Kano, sun nemi gwamnati da ta taimaka ta biya musu kudin WEAC da NECO,...