Borussia Dortmund da Crvena zvezda za su fafata a wasan dab da na kusa da na karshe, na gasar cin kofin Europa da a ka raba...
Real Madrid wadda ta taba zama zakara a gasar zakarun kungiyoyin nahiyar Turai har sau 13 za ta kara da Chelsea da ta lashe gasar a...
Tun bayan da lauyan ‘yan Adaidaita sahu, Barista Abba Hikima Fagge ya bayyana cewar, idan fa turar ‘yan KAROTA ta kai ‘yan adaidaita sahu Bango za...
Lauyan direbobin Adaidaita Sahu a jihar Kano, Barista Abba Hikima Fagge ya ce, Idan hukumar KAROTA, ta ci gaba da takurawa ‘yan Adaidaita Sahu, za su...
Babbar kotun jiha mai lamba 17, da ke zamanta a unguwar Milla road, karkashin mai shari’a Maryam Sabo, ta fara sauraron karar da hukumar kogin Hadeja...
Wani matashi mai sana’ar dinki a jihar Kano, Abdulaziz Rabi’u Al-Murtala Dan Misira, ya ce matasa su rungumi sana’ar hannu, sakamakon yadda ta ke da dinbin...
Babbar kotun shari’ar musulunci da ke zamanta a Kofar Kudu, karkashin mai shari’a Ibrahim Sarki, ta ci gaba sauraron shari’ar da gwamnatin jihar Kano, ta gurfanar...
Babbar kotun shari’ar muslinci mai zamanta a Kofar Kudu, karkashin jagorancin mai shari’a, Ibrahim Sarki Yola, ta sanya ranar 31 ga wata domin ci gaba da...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta gargaɗi al’umma da su ƙara sanya idanu a kan dukiyoyinsu, domin gudun faɗawarsu hannun ɓata gari. Jami’in hulɗa da jama’a...
Al’umma na ci gaba da kokawa dangane da wani rami a magudanar ruwa a tsakiyar Gadar karkashin kasa da ke Gadon Kaya, wanda ya ke barazana...