Wani manomin rani a yankin Kududdufawa da ke karamar hukumar Ungogo, a jihar Kano Yusuf Aliyu ya ce, shuka amfanin gona da wuri ya na maganin...
Sabon shugaban hukumar kula da gidajen ajiya da gyaran hali ta jihar Kano, Sulaiman M Inuwa ya ce, hukumar za ta ci gaba kokari, domin duk...
Sakataren ilimi na karamar hukumar Kumbotso, Magaji Muhammad Baure ya ce, za su duba yadda za a samarwa da makarantar Tudun Kaba gine-gine, nan bada dadewa...
Wani matashi mai sana’ar yankan farce, mai suna Musbahu Musa ya ce, ya kashe sama da dubu hamsin, wajen sayen kayayyaki masu inganci, domin zamanantar da...
Hukumar KAROTA ta sami nasarar cafke wata mota ƙirar Sienna maƙare da Giya a cikin ta a lokacin da ta shigo jihar Kano. Jami’an hukumar KAROTA...
Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta Kano KAROTA, ta ƙara cafke matashi Abdullahi Babakura, wanda a ka kama shi makwanni biyu da suka gabata da...
Kotun majistret mai lamba 58 karkashin jagorancin mai shari’a, Aminu Gabari ta karya belin Injiniya Mu’azu Magaji Dan Sarauniya. Tunda farko lauyan gwamnati Wada Ahmad Wada...
Kotun majistret mai lamba 12 karkashin jagorancin mai shari’a. Muhammad Jibrin, ta hori wani mutum mai suna Mahmud Ibrahim Baita da daurin shekara daya babu zabin...
Wani masanin al’amuran Aljanu a jihar Kano, Dr Yakubu Maigida Kachako ya ce, Idan mutane suka riƙe addu’a babu wata barazana da tsoratarwa da Aljanu za...
Alƙalin alƙalai na jihar Kano, Dr Tijjani Yusuf Yakasai ya ce, ɓangaren Shari’a ya samu dukkan nasarori ne sakamakon jajircewar ma’aikata. Dr. Tijjani Yusuf Yakasai, ya...