Hukumar Hisba ta jihar Kano ta ce, an kawo musu rahoton za a bude gidan rawar gala a titin Yahaya Gusau, sun tura jami’ansu wajen amma...
Wani magidanci ya yi karar wani mutum da zargin hurewa matarsa Kunne, a gaban babbar kotun shari’ar musulunci da ke Rijiyar Zaki, karkashin mai shari’a Abdu...
Fitaccen mashiryin fina-finan masana’antar Kannywood, Bashir Maishadda, ya musanta labarin dake ta karadewa a shafukan sada zumunta cewa, zai auri jaruma Aisha Humaira, biyo bayan ganin...
Wata kwararriya kan fannin harhada magunguna kuma ma’aikaciya a jami’ar jihar Kaduna, Dr. Basira Kankia Lawan ta ce, maimakon daliban fannin harhada magunguna su rinka bata...
Kotun shari’ar musulunci mai zamanta a Ungogo, karkashin mai shari’a Mansur Ibrahim Bello, ta hori wasu mutane biyu da daurin watanni shida ko zabin tara na...
Shugaban Zauren Masoya Shirin Ƙaddara ko Ganganci na nan gidan rediyon Dala FM Kwamared Nura Yahuza ya ce, daga fara gabatar da shirin Kaddara ko Ganganci,...
Mahaifin matashin da ake zargin masu kilisa sun yi sanadiyar rasuwar sa a yankin gandun Albasa a makon da ya gabata ya ce, su na zargin...
Jami’in hulda da jama’a na kotunan daukaka kara na shari’ar musulunci da ke jihar Kano, Muzzammil Ado Fagge ya ce, manyan alkalai (Kadaye) su na ziyartar...
Kotun Majistret mai lamba 70 karkashin jagorancin mai shari’a, Faruk Ibrahim Umar, ta hori wasu matasa 2 da daurin watanni 4 ko zabin tara na Naira...
Tshon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya bayyana cewa, ya na nan daram a jam’iyyarsa ta PDP . Kwankwaso ya bayyana hakan ne jim...