Wani lauya mai zaman kansa Barista Yakubu Abdullahi Dodo, ya yi kira ga gwamnati da ta rinka bawa ma’aikata hakokin su yadda yakamata maimakon barin sub...
Wani matashi mai suna Hafizu Sani dan garin Zango dake karamar hukumar Gezawa ya kashe kansa ta hanyar rataya. Hafizu Sani mai kimanin shekaru 18 da...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna, ta tabbatar da mutuwar mutane 6, a wani hari da ‘yan bindiga suka kai a karamar hukumar Jama’a. ‘yan bindigar sun...
wata gobara da ta tashi a kwalejin kimiyya da fasaha ta jihar kano ta kone shagunan sayar da abinci da sauran kayayyaki tare da haddasa asarar...
Kotun majistrat mai lamba 34 wadda take unguwar rijiyar zaki ta sallami Hajiya Rabi Shehu Sharada, wadda kotun ta tsare a gidan yari kwanaki biyar da...
Shugaban hukumar dake lura da gidajen yarin kano Alhaji Magaji Ahmed ya yi kira ga Al`ummar jihar nan dasu guji nunawa yan gidan yari halin ko...
Rahotanni na nuni da cewar zuwa yanzu ruwan kwatamin dake malale a jikin gadar kasa ta sabon titin fanshekara na cigaba da malalowa, lamarin dake ciwa...
Wani kwararran lauya a nan Kano Barista Abdulkarim Kabiru Maude Minjibir, ya yi kira ga gwamnati da ta mai da hankali kan batun samar da lafiyar...
Shugaban hadadiyar kungiyar manoma ta jihar Kano Faruk Rabi’u Mudi ya yi kira ga manoma dasu kama sabuwar hanyar yin amfani da irin zamani domin inganata...
Kotun majistrate mai zaman ta a rijiyar zaki karkashin mai shari’a Aminu Usman Fagge ta aike da ‘yar siyasar nan Hajiya Rabi Shehu Sharada gidan Yari...