Wata mata mai suna Poul Messay, daga cikin wadanda ake zargi da satar yara a yankin unguwar Hotoro zuwa jihar Anambara ta arce daga hannun Gandiroba...
Wata mata mai suna Fatima Dahiru mai shekaru 22, da sabani ya gifta tsakaninta da kishiyarta Wasila Isyaku Farawa, an yi zargin ta datsa mata adda...
Wani Lauya mai zaman kansa a jihar Kano Barista Umar Usman Dan Baito, ya shawarci al’umma da su guji yada tsiraicin ‘yan uwansu wanda yin hakan...
Wani Kwararren likitan yara dake Asibitin koyarwa na Malam Aminu Kano kuma Malami a Jam’iar Bayero Dr. Mahmud Gambo Jahun, ya Alakanta Rashin cin ingantaccen abinci...
A yi sauraro lafiya Download Now
A yi sauraro lafiya Download Now
Wani mazaunin birnin Ikko Abdulkadir Suleman ya ja hankalin gwamnati ta gagauta nemawa Hausawa mazauna Kudu dake gudowa gida aikin yi, tun gabanin afkuwar abinda ba’a...
Anyi kira ga hukumar kula da gyaran Tituna ta jihar kano KARMA ta kawo dauki ga al’ummar yankin Sabuwar Gandu a karamar hukumar Kumbotso. Mazauna yankin...
Babban daraktan hukumar Hisba Dr. Aliyu Musa Aliyu ya ce, hukumar za ta shigar da koyar da darussan zamantakewar aure a sabuwar makarantar koyar da aikin...
Kotun majistire a jihar Kano ta bada umarnin tsare wasu matasa su uku a gidan ajiya da gyaran hali, sakamakon tuhumar su da ta’ammali da tabar...