Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta tabbatar da samun labarin wani mutumi da ake zargin ya rataye kan sa a cikin wata Gona. Mai magana da...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, za ta kara himma wajen samar wa da matasa sana’o in dogaro da kai, domin magance zaman kashe wando. Mataimaki na...
Kwamandan Kungiyar Sintirin Gyara Kayanka da ke unguwar Dan Agundi, Jamilu Gashash ya gargadi masu kwacen wayoyin mutane musamman ma matasa, da su kaucewa yin hakan,...
Kungiyar tsofaffin daliban cibiyar nazarin muhimman bukatu ta kasa reshen jihar kano, Jigawa da Katsina (NIPSS) ta ce, za ta kara himma wajen tallafa wa al’umma,...
Shugaban kungiya ci gaban sana’o’in Hausa (HASDA) Barista Umar Abdul Saje, ya ja hankalin matasa maza da mata da su dage wajen ganin sun dogara da...
Malamin Addinin Musluncin nan da ke jihar Kano, Malam Mahe Naniya, ya ja hankalin al’ummar musulmai da su ƙara dage wa da neman ilmin karatun Alkur’ani...
Masanin halayyar Dan Adam da ke tsangayar ilimi da sanin halayyar Dan Adam na jami’ar Bayero, Dakta Idris Salisu Rogo ya ce, a tsarin halittar dan...
Dagacin garin Zaura Babba da ke karamar hukumar Ungoggo, Malam Zakariyya Hassan, ya ce, mawadata su rinka duba halin da mutanen Karkara ke ciki, musamman ma...
Kwamishinan ilimi na jihar Kano, Sunusi Muhammad Kiru ya ce, Dasa tsirrai a lambuna zai taimaka wajen dakile gushewar su da kuma samar da wuraren shakatawa....
Gwamnatin jihar Kano ta gurfanar da wata mata a gaban babbar kotun jihar Kano mai lamba 17, da ke zamanta a Milla Road unguwar Bompai, karkashin...