Wata gobara da ta tashi a Kauyen Bungule dake karamar hukumar Wudil a jihar Kano, ta yi sanadiyar konewar dabbobi da kayan abinci da kuma tarin...
Mai rikon mukamin shugabancin Hukumar kare hakkin mai siye da mai siyarwa, Baffa Babba Dan-Agundi, ya ce, hukumar ta kama kayayyaki marasa inganci na Naira Biliyan...
Daraktan al’amuran al’umma a wani kamfanin samar da katin dan kasa, Ibrahim Dangoshi, ya ce yanzu an saukaka tsarin samar da katin dan kasa kyauta a...
Shugaban kungiyar kare hakkin Dan-Adam da jin kai ta Human Right Foundation of Nigeria, Alhaji Muhammad Abdullahi Bello Gadon Kaya ya ce, danne hakkin Dan-Adam ne...
Babban limamin masallacin Juma’a na Jami’urrasul dake unguwar Tukuntawa gidan maza a karamar hukumar Birni, Malam Abubakar Ahmad Sorondinki, ya ja hankalin al’umma da su guji...
Limamin masallacin Juma’a na Amirul Jaishi, Malam Aminu Abbas Gyaranya, ya ce, al’umma su guji alfasha da rigima a watan auzmin Ramadan domin lokaci ne ibada...
Limamin masallacin Juma’a na Ammar Bin Yasir dake unguwar Gwazaye, Malam Zubair Almuhammady ya yi kira ga mahukunta da su nemo hanyar da za su saukakawa...
Babban limamin masallacin juma’a na Masjidil Kuba dake unguwar Tukuntawa, Malam Ibrahim Abubakar Tofa, ya yi kira ga al’ummar da su ke kin daukar azumi sai...
Limamin masallacin Juma’a na Dorayi Babba bayan Kuntau, Malam Munzali Bala Koki ya ce, ana bukatar dukkan musulmi ya yi tattali wajen riskar azumin watan Ramadan...
Limamin masallacin Juma’a na Imran Bin Hussain Gaidar Makada ‘Yan Kusa dake karamar hukumar Kumbotso a jihar Kano, Malam Abu Hisham ya ja hankalin al’umma da...