Wasu ‘yan bindiga sun kai hari yankin Buda da ke karamar hukumar Kajuru cikin jihar Kaduna tare da kashe mutane uku. Shugaban kungiyar mutanen yankin Awemi...
Kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta kasa ta tsunduma yajin aikin sai baba ta gani a sakamakon rashin biyan mambobinta wasu hakkkokin su tun daga shekarar...
Al’ummar Unguwar Dandinshe Gabas da ke karamar hukumar Dala a Jihar Kano, sun yi kira ga Dan Majalisar Tarayya Mai Wakiltar Karamar Hukumar Dala, Babangida Yakudima...
Shugaban kungiyar tallafawa al’umma mai suna Wahda da ke Gwauron Dutse, Imam Muhsin Akilu Na’abba ya yi kira ga masu hannu da shuni da su rika...
Kungiyar masu fama da lalurar laka ta bukaci gwamnatin jihar Kano da ta gina mu su cibiyar da za su rinka gudanar da al’amuran su. Shugaban...
Tsohon sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi II, ya ce, cire tallafin man fetur da gwamnatin tarayya ta yi shi ne abun da ya dace, domin farfado...
An bude sabon masallacin Jum’a a unguwar Yamadawa, Dorayi Babba da ke karamar Hukumar Gwale a jihar Kano, wanda a ka sakawa suna Masjidul Su’ada. Hudubar...
Limamin masallacin Juma’a na Uhud da ke unguwar Maikalwa a ƙaramar hukumar Kumbotso Dr. Khidir Bashir ya ce, ba daidai ba ne musulmi ya zauna ba...
Babban limamin masallacin masjidul Quba da ke unguwar Tukuntawa Malam Ibrahim Abubakar Tofa ya ce, matasa su yi kokarin amfanar rayuwar su kafin tsufa tazo musu....
Wani magidanci an yi zargin ya kai gulmar makwabciyar sa wajen mijin ta har ta kai ga ya kasha mata aure. Tun da fari dai magidancin...