Shugabar kungiyar yaki da cin zarafin mata da kananan yara ta kasa reshen jihar Kano, Hauwa Husaini, ta ce, shigowar wasu mutane da basu da hakki...
Shugaban hukumar lura da ingancin abinci da magunguna NAFDAC Pharmaciest Shaba Muhammad ya ce, a yanxu haka sun fara bincike akan ruwa domin gudun lalacewarsa duba...
Fitaccen mawakin hausar nan, Nazir M. Ahmad, ya yi murabus daga sarautar sa ta Sarkin Wakar Sarkin Kano. Cikin wata sanarwa da Nazirun ya sanyawa hannu...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa shiyyar Kano EFCC ta gayyaci tsofaffin kansilolin da suka yi aiki tare da tsohon shugaban karamar hukumar...
Shugaban kungiyar bunkasa ilimi da cigaban Dimokaradiya da kuma samar da daidaito a tsakanin al’umma ta jihar Kano SEDSAC, Kwamared Umar Hamisu Kofar Na’isa, ya ce,...
Shugaban kungiyar nan mai rajin ina mafita a harkar tsaro Kwamared Sani El-Mansur, ya ce kungiyarsu ta na hada kai da al’ummar gari wajen samun rahoton...
Shugaban kungiyar lauyoyi ta kasa reshen jihar Kano NBA, Barista Abdul Adamu Fagge, ya bayyana cewa, a shirye kungiyar su take wajen taimakwa al’umma marasa karfi...
Sakataren kungiyar jami’an lafiya ta kasa Jamilu Muhammad ya ce, wanke hannu akai-akai na daya daga cikin matakan kariya daga kamuwa da cututtuka. Jamilu Muhammad ya...
Wani malamin addinin musulunci dake unguwar Gidan Maza a karamar hukumar birni Malam Bashir Abubakar Adali, ya bukaci masu aikin gini dasu kauracewa shiga hakkin hanya...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce ta gano maganin cutar Coronavirus da ta addabi al’umma a sassa daban-daban na duniya. Babban kwamandan hukumar Hisbah Sheikh...