Gwamnatin jihar Kano ta ƙaddamar da dokar ta ɓaci a fannin ilimi a jihar, domin samar da tsari da kyakkyawar makoma mai inganci ga al’umma. Wannan...
Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi dukkanin shugabannin makarantun sakandaren jihar, kan su guji karɓar kuɗi a hannun iyayen yara, idan sun zo yin rijistar jarrabawar NECO....
Babbar kotun tarayya mai lamba 3 da ke zamanta a jihar Kano, karkashin jagorancin Justice Abobeda, ta fara sauraran wata Shari’a wadda Alhaji Aminu Ado Bayero...
Hukumar hana sha da safarar miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, ta kama wasu maniyyata aikin hajjin bana su huɗu, bisa zargin su da yunƙurin safarar miyagun...
Babbar kotun tarayya mai zamanta a Gyaɗi-gyaɗi a nan Kano, ta sanya ranar 13 ga wannan watan dan bayyana ra’ayinta a kan tattaunawar da lauyoyi suka...
Ƙungiyar likitoci da ke aiki da gwamnatin jihar Kano LAGGMDP, ta ce za ta tsunduma yajin aikin gargaɗi na makonni biyu, daga ranar 19 ga wannan...
Babbar kotun tarayya mai zamanta a Gyadi-gyadi a Kano, karkashin mai Shari’a Abdullahi Muhammad Liman, ta ɗage zaman da ta fara na sauraron shari’ar da Aminu...
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan dan Adam ta kasa da kasa wato International Human Rights Commission, ta ce akwai kamata ya yi yajin aikin kungiyoyin ƙwadago ya...
Shugabannin riƙo na ƙanananan hukumomi 15 na Kano ta tsakiya, malamai da dukkanin masu riƙe da masarautun gargajiyar yankin, sun yi mubaya’a ga Sarkin Kano Mallam...
Gwamnatin jihar Kano ta umarci jami’an tsaron ƴan sanda, da na DSS, da rundunar tsaro ta Civil Defense, da su cafke dukkanin mutanen da suka fito...