Babbar kotun tarayya dake unguwar gyadi-gyadi a birnin kano ta umarci Sanata Ibrahim Shekarau da Ambasada Aminu Wali da kuma Mansur Ahmad su kare kansu kan...
Daga filin wasan damben gargajiya na Ado Bayero square dake unguwar sabon gari a Asabar din an fafata a damben kasuwa tsakanin Ali kanin Bello da...
Rahotanni daga birnin Madina sun tabbatar lalurar mutuwar jiki da babban limamin masallacin annabi wato Sheikh Ali Abdallah Al-Huthaify ke fama da ita. Shafin Haramain ya...
Wani direban babbar motar daukar kaya ya garzaya hukumar KAROTA domin neman hakkin fasa masa gilashin mota da wani jami’in hukumar yayi A yammacin larabar data...
Kotun sauraron kararrakin zabe ta kori karar da Honarabul Rabiu Abdulmalik na jam iyyar PDP ya shigar, yana kalubalantar nasarar Honarabul Hayatu Musa Dorawar Sallau na...
kotun sauraron zabe taci gaba da yanke hukuncin karshe akan korafi da dan takarar jam iyyar PDP Honarabul Hamza Sule ya gabatar mata, yana kalubalantar sakamakon...
Fitacciyar jarumar fina finan hausa Maryam Yahaya ta musanta rade radin da ake yadawa a shafin facebook cewar ta rasu. Maryam Yahaya ta bayyana hakan cikin...
Jam iyyar PDP tayi nasara a shari’ar da Honarabul Nazari Zakari Sheka na jam iyyar APC ya shigar gaban kotun kararrakin zabe anan kano. Naziru Zakari...
Kotun Sauraron kararrakin zaben gwamna a jihar Kano ta kammala karbar jawaban lawyoyin PDP dana APC, domin yanke hukuncin karshe game da zargin da PDP tayi...
Hukumar kula da manyan makarantun sakandare ta jihar Kano ta sauke wasu prinsipal guda biyu. Daraktan ayyuka na musamman a hukumar Muhammad Hamisu Gwagwarwa ke bayyana...