Cibiyar masana’antu da ma’adanai da aikin gona wato Kano Chamber of Commerce Mines and Agriculture (KACCIMA) ta ce a bana za ta gayyato kamfanoni da hukumomi...
Kungiyar tsofaffin daliban jami’ar Bayero aji na shekarar 1992, bangaren ilimin dokokin Kasuwanci, sun kudiri niyar tallafawa daliban da suka sami sakamako mai kyau a jarabawar...
Shugaban kungiyar kwadago ta kasa reshen jahar kano kwamared Kabiru Ado Minjibir ,ya bukaci yan fansho da su kara hakuri kasancewar kwamitin da gwamnatin jihar kano...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa zasu dau matakin da ya dace, akan zargin da akewa gwamnan kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje, na karbar na...
Dan takarar majalisar tarayya a jam’iyyar Legacy Party of Nigeria LPN, Mahammad Sautil Haq, yayi kira ga ‘yansiyasa da su guji cin hanci da rashawa, domin...
Zauren lauyoyi na Tahir Chambers ta bukaci majalisar dokokin jihar Kano da ta binciki gwamnan kano Dakta Abdallahi Umar Ganduje da gwamnatin sa,kan fito da kananan...
Kasashen Sudan da Libya da Chadi da kuma Nijar sun ci alwashin hadin gwiwa a tsakanin juna don kalubalantar harkokin tsaro akan iyakokin su tare da...
Kungiyar dake rajin kare hakkin ‘yan jaridu ta duniya ta bayyana cewa, yawan ‘yan jaridun da aka kashe cikin watanni hudu na farkon shekarar 2018 a...
Sanata Shehu Sani ya maka gwamna el’rufa’i a kotu,sakamokon zarginsa da ci masa zarafi da bata masa suna a kafafen yada labarai, Sanatan ya nemi kotu...
Gwamnan jihar Katsina, Alhaji Aminu Bello Masari ya bukaci Akantoci a kasar nan da su rinka tonan silili ga manyan jami’an gwamnati da su ke sama...