Wata dattijuwa mai shekaru 65 ta zo harabar kotu a jihar Kano tana cigiyar mijinta mai shekaru 26, tun bayan auren su ya barta mai lokaci...
Chelsea ta sallami mai horas da ita, Thomas Tuchel, bayan da kungiyar Dinamo Zagreb ta doke su da ci 1-0 a gasar cin kofin zakarun kungiyoyin...
Ana zargin wata ‘yar film a masana’antar shirya fina-fnai ta Kannywood, ta gartsawa wani yaro cizo, sakamakon rigima da ta kaure a tsakanin su, a unguwar...
Al’ummar unguwar ‘Yan Awaki da ke karamar hukumar binin Kano, sun samu nasarar ceto wani wani matashi da aka yi zargin, ya yi yunkurin hallaka kan...
Shugaban hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA, kuma daya daga cikin ‘yan kwamitin rusau, a kasuwar Kantin Kwari, Hon. Baffa Babba Dan-Agundi...
Shugaban kungiyar masu gidaje na kasuwar Kantin Kwari a jihar Kano, Alhaji Balarabe Tataye, ya ce, suna bukatar ayi kamar yadda gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi...
Kwamishinan tsare-tsare da raya birane na jihar Legas, Idris Salako, ya yi murabus daga mukamainsa Gbenga Omotoso, kwamishinan yada labarai ne ya bayyana hakan a wata...
Wata babbar kotun majistare da ke Ado Ekiti ta yanke wa wani matashi mai suna Usman Lateef, mai shekaru 36 hukuncin daurin kwanaki 30 na yi...
Kotun kolin Kenya, a safiyar Litinin, ta tabbatar da nasarar William Ruto a zaben shugaban kasar da aka gudanar a watan jiya. An ayyana Ruto a...
Zauren dillalan Man Fetur na Arewacin Najeriya, Northern Independent Petrolium Marketing Forum, sun tsunduma yajin aikin kwanaki Uku, sakamakon makalewar kudadensu a wajen gwamnatin tarayya. Shugaban...