Wani matashin manomi Musa Garba da ke garin Dorawar Sallau, a karamar hukumar Kura, jihar Kano, ya kai karar Zomo ofishin ‘yan Bijilanten yankin, har ma...
Daya daga cikin wadanda suka jima suna yi wa Masallacin Manzon Allah (S.A.W) hidima, mai suna, Agha Habeeb Muhammad al-Afari, ya rasu a ranar Larabar nan...
Ana zargin wani matashi ya rasa ransa a hannun ‘yan Bijilante da ke Tsamiyar Zubau, karamar hukumar Dala, yankin Gobirawa. Mahaifin matashin mai suna Sadisu Ibrahim...
Mai magana da yawun hukumar gidajen ajiya da gyaran hali ta jihar Kano, DSC Musbahu Lawan Kofar Nasarawa ya ce, akwai bukatar al’umma su rinka tunawa...
Shugaban gidan masu lalurar kwakwalwa da ke unguwar Dorayi, karamar hukumar Gwale, a jihar Kano, Munir Dahiru Kurawa ya ce, sun gudunar bikin gwangwaje wa da...
Wani mai sana’ar sayar da nama a jihar Kano, Muhammad Auwal Sani ya ce, sun tafi hutun sayar da nama tsawon kwanaki goma, domin kada su...
Gwamnonin jam’iyyar APC, sun ziyarci shugaban kasa Muhammadu Buhari a garin Daura na jihar Katsina. Gwamnonin bayan isar su gidan shugaban sun shiga ganawar sirri. Gwamnonin...
Kakakin majalisar dokokin kasar Sri Lanka, Yapa Abeywardena, ya tabbatar da cewa, shugaban kasar, Gotabaya Rajapaksa, ya yi murabus daga mukamin sa. Murabus din Mista Rajapaksa...
Wani faifan bidiyo da ya karade shafukan sada zumunta, wanda ya nuna wani Rago da ya tsinke ya hau saman rufin wani kwano na bene mai...
Hukumar jin dadin Alhazai ta jihar Kano ta ce, ta na neman wani jami’in ta ruwa a jallo, bisa zargin sa da zambatar Maniyata ta hanyar...