Limamin masallacin Juma’a na marigayi Musa Dan Jalo dake karamar hukumar Gezawa, Sheikh Abdullahi Muhammad ‘Yankaba ya ce babu wani biki a addinan ce na cikar...
A yayin da a ka shiga sabuwar shekarar musulunci, 1442 H, bincike ya nuna cewa wasu daga cikin al’ummar musulmi musamman matasa ba kasafai su ke...
Hukumar kula da Makarantun Islamiyya da Tsangayu ta Jihar Kano ta ce, rufe makaratun Islamiyya da budewa ya na hannun gwamnatin Jihar Kano, ba wasu mutane...
Wani malamin addinin musulunci a jihar Kano Sheikh Muhammad Umar Abu Muslim ya ce, iyaye su rinka sa’ido a kan ‘ya’yan su wajen lura da lokacin...
Limamin masallacin juma’a na Shalkwatar rundunar ‘yan sanda da ke unguwar Bampai SP Abdulkadir Haruna ya ce, ya kamata mutane su rumgumi dabi’ar taimakon junan su...
Tsohon sarkin Kano Malam Muhammadu Sunusi II ya bi sahun dubban al’ummar musulmi wajen gudanar da jana’izar Halifan Tijjaniya kuma ‘Da ga shehu Ibrahim Inyas wato...
Kungiyar kiristoci ta kasa CAN ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta yi duk mai yiwuwa wajen kawo karshen rashin tsaro da kashe-kashen mutane a...
Babban limamin harami da ke Saudiyya Shaikh Abdallah Bin Muhammad Bin Sulaiman ya yi kira ga al’ummar musulmin duniya da su rungumi dabi’ar jin tsoron Allah...
Limamin masallacin juma’a na margayi Musa Dan jalo da ke karamar hukumar Gezawa Shaikh Abdullahi Muhammad ‘Yankaba ya ce, Da matasan matan yanzu za su yi...
Hukumar shari’a musulunci ta jihar Kano, ta ce da al’ummar musulmai za su rinka bada taimakon naira 10 a kowane masallacin juma’a da tuni ba a...