Gwamnatin jamhuriyyar Nijar ta ce za a bude wuraren ibada daga yau Laraba 13 ga watan Mayu na shekarar 2020, bayan rufesu da a ka yi...
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da sallamar mutane 63 da suka warke daga cutar Covid-19 a jihar. Wannan adadin dai ya sanya wadanda su ka warke...
Gwamnan Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya ga na da sarakunan gargajiya biyar masu daraja ta daya a jihar kan annobar Covid-19. Yayin ganawar da ta...
Sarkin fawar jihar Kano, Alhaji Isyaku Alin Muri, ya nemi al’umma musamam mahauta da su guji yin yanka a lokuna, domin gudun barkewar wata cutar musmmam...
Gwamnan Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya kaddamar da fara rabon takunkumin rufe baki da hanci miliyan biyu ga al’ummar jihar. A yayin kaddamar da rabon...
Gwamnan Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya amince da a rinka bude mayankar Abbatuwa a ranakun Litinin da Alhamis da a ke sassauta dokar kulle a...
Gwamnatin jihar Bauchi ta cimma matsaya da ‘yan kasuwar jihar kan sassauta farashin kayan masarufi domin saukakawa al’umma a wannan hali na yaki da Corona. Cikin...
Gwamnatin jihar Borno ta ce mutane 12 ne su ka warke sarai daga cutar Covid-19 a jihar. A sanarwar da ma’aikatar lafiya ta jihar Borno ta...
Gwamnatin jihar Sokoto ta ce an yiwa mutane 346 gwajin cutar Covid-19 a jihar. Ma’aikatar lafiya ta jihar Sokoto ta sanar a shafinta na Twitter a...
Hukumomi a Kano sun ce izuwa yanzu mutane 50 a ka sallama bayan sun warke daga cutar Covid-19 a jihar. Gwamnatin Kano ta ce a ranar...