Masu makarantun tsangaya na jihar Kano sun ce, za su ɗauki matakin kai gwamnatin jihar Kano ƙara kotu, matukar bata janye ƙudirinta na samar da dokar...
Kotun Majistret mai lamba 70 karkashin jagorancin mai shari’a, Faruk Ibrahim Umar, ta hori wasu matasa 2 da daurin watanni 4 ko zabin tara na Naira...
Babbar kotun jihar Kano mai lamba 5 ƙarƙashin jagorancin mai shari’a, Usman Na Abba, ta ci gaba da sauraron shari’ar nan da iyalan marigayi Sharu Ilu...
Kotun shari’ar musulinci mai zamanta a Ungogo karkashin jagorancin mai shari’a, Mansur Ibrahim Bello ta aike da wani matashi gidan gyaran hali. Matashin mai suna Safiyanu...
Kwamishinan raya karkara da tsara birane na jihar Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso, ya ce, dama can Abdullahi Abbas shi ne shugaban jam’iyyar APC kamar yadda ta...
Kotun daukaka kara da ke Abuja, ta jingine hukuncin da babbar kotun jihar Kano ta yi a kan zaben jam’iyya na kananan hukumomin jihar. Kotun daukaka...
Daliban fannin shari’a a kwalejin Legal da ke Kano, sun gudanar da wani zaman shari’ar gwaji, domin bunkasa karatun su na aikin shari’a. Zaman gwajin shari’ar...
Sabon zababben shugaban kungiyar kasuwar waya ta Farm Center a jihar Kano, Hassan Abubakar Abdullahi Bawasa, ya bukaci hadin kan ‘yan kasuwar da sauran wadanda a...
Kotun shari’ar muslinci mai zamanta a Ungogo karkashin jagorancin mai shari’a, Mansur Ibrahim Bello, ta hori wasu matasa 2 da daurin talala, sakamakon samun su da...
Kotun majistrate mai lamba 58 a Nomans Land Bompai karkashin Aminu Gabari, ta umarci da a kara gatabar mata da matashi Abdulrashid Auwalu Tofa, da zargin...