Kotun majistret mai lamba 58 karkashin jagorancin mai shari’a, Aminu Gabari ta sassauta sharudan da ta gindaya a kan batun bayar da belin Injiniya Mu’azu Magaji...
Wata babbar kotu da ke jihar Kaduna ta dakatar da Sanata Bello Hayatu Gwarzo, daga shiga hurumin jam’iyyar PDP, tun daga mazaba da karamar hukuma har...
Tsohon kwamishinan ayyuka na jihar Kano, Mua’zu Magaji Dan Sarauniya, ya roki kotu da ta sassauta masa kan sharuddan belin da aka sanya masa. A cewar...
Al’ummar yankin Sharada da ke karamar hukumar Birni a Kano, sun ce samar da ofishin Hisba da kuma na ‘yan sanda a filin kofar Na’isa, shi...
Kotun majistret mai lamba 7 a jihar Kano, karkashin jagorancin mai shari’a Muntari Garba Dandago ta hori, Sadiya Haruna, da daurin watanni shida babu zabin tara...
Kotu majistret mai lamba 58 karkashin jagorancin mai shari’a, Aminu Gabari ta sanya Injiniya mua’zu Magaji Dan Sarauniya a hannun beli. Cikin kunshin tuhumar da ‘yan...
Sakamakon rikicin shugabancin jam’iay a Kano tsakanin bangaren Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje da tsagin sanata Malama Ibrahim Shekarau, wasu ke alakanta uwar jam’iyyar APC...
Babbar kotun Shari’ar muslinci mai zamanta a Kofar Kudu ta zauna, domin fara sauraron shaidun kariya a kunshin tuhumar da gwamnatin jihar Kano ta ke yi...
Hukumar kare hakkin masu saye da sayarwa CPC, ta yi martani jim kadan bayan fitowa daga babbar kotun jihar Kano mai lamba 15. Martanin hukumar dai...
Kotun majistret mai lamba 58, ta dage zamanta na gobe 3 ga wata a kunshin zargin da ‘yan sanda su ke yi wa Injiniya Mu’azu Magaji...