Kotun shari’ar musuinci mai zamanta a Ungogo karkashin jagorancin mai shari’a, Mansur Ibrahim ta hori wata mata da daurin talala na shekara daya. Matar mai suna,...
Kotun Shari’ar muslunci mai zamanta a Ungogo karkashin jagorancin mai shari’a, Mansur Ibrahim, ta hori wasu samari 5 da daurin shekara 2 kowannen su. Tun da...
Kotun Shariar muslinci mai zamanta a Ungogo karkashin jagorancin mai shari’a, Mansur Ibrahim, ta hori wani mai wankin mota da daurin shekaru 2 ko zabin tara...
Kotun shari’ar musulinci mai zamanta ta Ungogo karkashin jagorancin mai shari’a ta sanya ranar 5 ga watan 1 na shekara mai zuwa, domin fara sauraron shaidu...
Kotu ta ci gaba da sauraron shari’ar nan da gwamnatin Kano ta shigar da karar lauyan da a ke zargi mai suna, Barista Hashim Husaini Hashim...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta tabbatar da kama wasu matasa biyu da a ke zargin suna ƙwacewa mutane wayoyi a cikin baburin Adai-daita Sahu. Mai...
Kwamandan Kwamitin tsaro na unguwar Tukuntawa bangaren yankin Diga, Auwalu Soja yayi kira ga iyaye da su ƙara kulawa da shige da ficen ƴaƴansu, domin gudun...
Kotun shari’ar Muslunci da ke zamanta a Ungogo, ƙarƙashin Alƙali Mansur Ibrahim Bello, ta fara sauraron ƙarar da a ka gurfanar da Dagacin garin Dausayi da...
Iyayen wani yaro mai suna, Muhammad Nata’ala, ɗan shekara 13 da ke unguwar Fandanka a yankin ƙaramar hukumar Kumbotso, sun nemi ɗauki ga mahukunta da su...
Wasu matasa biyu sun fada komar kungiyar Bijilante da zargin satar Lemon kwalba “Kires” biyu wani shagon sayar da Lemuka da ke yankin karamar hukumar Kumbotso...