Rundunar ƴan sandan jihar Kano, ta yi nasarar kama wani matashi da a ke zargin ya kwantarawa Ɗan Acahaba Ƙotar Fatanya tare da yunkurin kwace masa...
Wani manomi, Malam Ali Sulaiman, mazaunin yankin Kududdufawa da ke ƙaramar hukumar Ungogo, a jihar Kano, ya ce, sun yi asarar amfanin gona a wannan shekarar,...
Majalisar dokokin jihar Kano ta cimma matsayar yin bincike game da ayyuka da kuma dokar da ta kafa kamfanoni da Masana’antu da Bankuna da Otal-otal da...
Shugaban sashin wayar da kan al’umma na hukumar hana safarar mutane da kare hakkin mata da kananan yara ta NAPTIP a jihar Kano, Aliyu Abba Kalli,...
Wani matashi mai suna, Halifa Idris, wanda ya shafe tsawon kwanaki 35 daga fitowa daga gidan ajiya da gyaran hali, ya kuma fadawa hannun Bijilante a...
Hukumar Hisba ta jihar Kano ta kai simame yankin filin sauka da tashin Jiragen sama, ta kama ‘yan mata da samari, a wurin da ake shaya-shayen...
Wani mai mota da ke zargi ya ture wani mai babur din Adaidaita Sahu daga gadar sama ta titin By-Pass a yankin karamar hukumar Kumbotso, lamarin...
Rundinar ‘ƴansandan jihar Kano ta ce da zarar wayar mutum ta bata ko an sace ya yi saurin kai rahoto ofishin ‘yansanda mafi kusa tare da...
Masanain a fannin tattalin azirkin Najeriya, Kwamared Amanallahi Ahmad Muhammad, ya ce, tsarin da babban bakin kasa na CBN ya fito da shi na E-Naira bashi...
Malamin addinin musulunci a jihar Kano, Mallam Abu Fadima, ya ce, kamata ya yi al’ummar musulmai su kara bada himma wajen sanin ma’anar ayoyin Al-kur’ani, gabanin...